Bola Tinubu
Hukumar Kididdiga ta Kasa (NBS) ta bayyana cewa jihohin Arewacin Najeriya sun fi shiga matsi tun bayan cire tallafin mai da Shugaba Bola Tinubu ya yi a kasar.
Tsohon gwamnan jihar Ekiti, Ayodele Fayose ya caccaki jami'an tsaro na farin kaya (DSS) kan abinda ya faru tsakaninsu da jami'an Hukumar gidajen gyaran hali.
Tsohon shugaban ƙasa Goodluck Jonathan ya bayyana cewa ba batun neman minista ba ne ya kai shi wajen Tinubu. Ya ce labarin da ake yaɗawa kan hakan ba shi da.
'Dan gwagwarmaya kuma mai sharhi kan harkokin siyasa, Dele Farotimi, ya ce baya tsammanin shugaban ƙasa zai naɗa Ministocin da zasu iya kawo sauyi a Najeriya.
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, kuma shugaban ƙungiyar ECOWAS ya ce ƙungiyar da sauran masu kaunar demokaradiyya ba zasu yarda da juyin mulki a Nijar ba.
Majalisar dattawan Najeriya ta amince da buƙatar shugaban ƙasa, A.Bola Ahmed Tinubu, ta naɗa mutane 10 a hukumar raya shiyyar arewa maso Gabashin Najeriya.
An rahoto cewa dakarun tsaron fadar shugaban kasa sun tsare Shugaban kasa Mohamed Bazoum na jumhuriyar Nijar bisa umurnin sojoji bayan tattaunawarsu ta wargaje.
Kusan duk wani kamfani da aka rufewa akawun ya kubuta daga takunkumin CBN. Abin ya shafi kamfanonin Bamboo, Nairabet, abokiFX da assun Zahraddeen Haruna Shahru
A cikin watan Muharram 1445 A.H, Farfesa Ibrahim Maqari ya ce dole a kara albashi. Sani Umar Rijiyar Lemu ya yi wa’azi game da komawa Allah a cikin tsanani.
Bola Tinubu
Samu kari