Bola Tinubu
Kungiyar tuntuɓa ta Arewa (ACF), ta shawarci Shugaban Bola Ahmed Tinubu, wanda yake mazaunin shugaban ƙungiyar ECOWAS, dangane da amfani da ƙarfin soji a Nijar.
Za a ga sunayen manyan ‘yan siyasa da Bola Tinubu ya manta da su wajen nada Ministoci. Akwai ‘yan siyasar Kano; Rabiu Musa Kwankwaso, Abdullahi Umar Ganduje.
Kungiyar Kwadago ta Kasa, NLC ta yi barazanar shiga yajin aiki a ranar 14 ga watan Agusta idan Gwamnatin Tarayya ba ta janye karar da ta shigar da kungiyar ba.
Shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya zaɓo sama da minista ɗaya a cikin jihohi tara domin majalisar dattawa ta tantance su tare da amincewa da su zama ministoci.
Femi Fani-Kayode da Festur Keyamo (SAN) sun goyi bayan zabin shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu na ministocin rukuni na biyu, sun ce baki ɗayansu sun cancanta.
Ƙungiyar fulani makiyaya ta ƙasa (MACBAN) ta yi kira ga shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, ya naɗa yayanta a muƙaman gwamnati ko da kuwa na shara ne a Aso Villa.
Tsohon gwamnan jihar Kano, Abdullahi Ganduje ya zama sabon shugaban jam'iyyar All Progressives Congress (APC) na ƙasa a ranar Alhamis, 3 ga watan Agustan 2023.
Fasto Okezie Atani da wasu sun rika lalubo abubuwan da Bosun Tijjani ya fada a Twitter. Tijjani ya na goyon bayan Peter ne, wannan bai hana a zakulo shi ba
Sabon shugaban jam'iyyar APC, Abdullahi Umar Ganduje ya sha alwashin kawo sauyi a APC da kuma yin nasara a zabukan da ke tafe a jihohi uku a wannan shekara.
Bola Tinubu
Samu kari