Bola Tinubu
Alhaji Atiku Abubakar, Tsohon Mataimakin Shugaban Kasa, Dan Takarar Shugaban Kasa na Jam'iyyar Peoples Democratic Party, PDP, ya ce ya cigaba da aikin Fawehinmi ne.
An samu tashin hankali a ranar Laraba, 4 ga watan Oktoba a majalisar dattawa bayan ministan Tinubu ya suma lokacin tantance shi sannan ɗan jarida ya rasu.
Watakila za a tunbuke Bola Tinubu a kotu, amma a yafe masa laifinsa idan ya hau mulki. Tun 1999 aka fara bankado zargin da ake yi wa Bola Tinubu da ya nemi gwamna.
Jami’ar Jihar Chicago ta yi magana kan ingancin takardar shaidar karatu da Shugaba Bola Tinubu ya gabatarw ahukumar zabe ta kasa gabanin zaben 2023.
Ɗan takarar shugaban ƙasa na jam'iyyar Peoples Democratic Party (PDP), Atiku Bubakar zai shigar da ƙara a gaban kotun ƙoli bayan samun takardun karatun Tinubu.
Duk da gwamnati ta janye tsarin tallafin man fetur, layin motoci da babura sun dawo. Akwai alamun cewa farashi zai iya canzawa, shiyasa gidajen mai su ka rufe.
Babu mamaki a yau Alhamis, jama'a su samu karin bayani a kan Bola Tinubu. Bayan kwanaki kusan uku ana surutu kan takardun Bola Tinubu, Atiku Abubakar zai yi jawabi.
Jami’ar CSU ba su da masaniya a kan satifiket din da Bola Tinubu ya kai wa INEC, idan aka samu shugaban kasa da laifin da ake zarginsa, za a iya tunbuke shi.
Sabon minista da ya maye gurbin Nasir El-Rufai daga jihar Kaduna, Balarabe Abbas Lawal ya ce gajiya ce ta sa ya fadi a majalisar Dattawa yayin da ake tantance shi.
Bola Tinubu
Samu kari