Bola Tinubu
Kayode Fayemi ya fadawa Abdullahi Ganduje abin da Bola Tinubu yake bukata. A cewar tsohon Gwamnan Ekiti, shugaban kasa bai bukatar zakin baki a Aso Rock.
Hukumar kula da zirga-zirgar jiragen kasa ta Najeriya (NRC) ta sanar da fara jigilar fasinjoji kyauta daga ranar Alhamis. Hakan ya biyo bayan umarnin Tinubu.
Hukumar Kula da Basuka, DMO ta bayyana cewa a yanzu haka basukan Najeriya sun kai naira tiriliyan 87.9 a karshen watan Satumbar wannan shekara da mu ke ciki.
Shugaban ƙasa, Asiwaju Bola Ahmed Tinubu, ya nemi majalisar dattawa Najeriya ta amince masa da naɗin alkalai 11 a kotun koli, ya tura wasiƙa ranar Laraba.
Bola Ahmed Tinubu ya yi zama da kusoshin siyasar Ribas domin a birne sabanin da ya jawo rikici. Mun tattaro jerin mutum 10 da aka yi taron sulhu da su a Aso Villa
Simon Lalong ya magantu kan dalilin da yasa ya mikawa Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu takardar murabus dinsa daga matsayin ministan kwadago da daukar ma’aikata.
Gwamnatin Najeriya ta zabtare farashin ababen hawa tare da mayar da jirgin kasa ya zamo kyauta a yayin bikin Kirsimeti da sabuwar shekara kasar..
Tsohon gwamnan jihar Plateau, Simon Lalong ya sha rantsuwar kama aiki a matsayin sanatan da ke wakiltar Plateau ta Kudu a Majalisar Dattawa a yau Laraba.
An yi kira ga gwamnatin Shugaba Bola Tinubu da ta gaggauta biyan diyyar farar hula da sojojin Najeriya suka kashe a hare-haren sama a fadin kasar.
Bola Tinubu
Samu kari