Bola Tinubu
A nazarinmu na shekarar 2023, mun duba 'yan siyasan da za a dade ana jinjina masu a Najeriya. A ciki akwai Rabiu Kwankwaso da Peter Obi da su ka nemi mulki.
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, da Abdullahi Ganduje na cikin waɗanda aƙe ganin sun samu nasara mafi girma a fagen siyasar Najeriya a shekarar 2023.
Ana sa ran shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu ne babban bako a wurin taron gasar karatun Alkur'ani mai girma wanda za a fara mako mai zuwa a jihar Yobe.
Tsohon kwamishinan PDP, David Briggs ya fito ya yi magana da manema labarai a game da rikici da sulhun da aka yi wa Nyesom Wike da Simi Fubara ta hannun Bola Tinubu.
Da alama dai bincike zai iya jefa tsohon gwamnan CBN a bala’i. Godwin Emefiele ya boye kudi masu yawa a bankunan kasashen waje a lokacin da yake gwamnan bankin CBN
Shugaban Najeriya, Aiwaju Bola Ahmed Tinubu, ya koma gida a jihar Legas domin yin hutun bikin kirsimeti, gwamna Sanwo Olu da mataimakinsa suka tarbe shi.
Mako daya bayan sallamar daraktoci a ma'aikatar harkokin jiragen sama, Shugaba Tinubu ya sake nada sabbin daraktoci 46 a hukumomi daban-daban a ma'aikatar.
A shekarar 2023 fastoci da dama sun yi hasashe kan abubuwan da suka ce Allah ya gaya musu za su faru. Sai dai a cikin hasashen na su akwai wadanda ba su faru ba.
Matatar mai da ke birnin Port Harcourt ta fara aikin tace danyen mai kamar yadda Gwamnatin Tarayya ta yi alkawari a watan Agusta cewa a Disamba komai zai kankama.
Bola Tinubu
Samu kari