Bola Tinubu
Shugaban kasa, Bola Tinubu da mataimakinsa, Kashim Shettima sun samu karramawar sarautar gargajiya a jihar Abia yayin da Godswill Akpabio shi ma ya samu sarauta.
Shugaban kasa Bola Tinubu ya yi wa sabon gwamnan jihar Ondo, Lucky Aiyedatiwa nasiha bayan da aka rantsar da shi matsayin gwamna biyo bayan mutuwar Akeredolu.
Gwamna Ademola Adeleke na jihar Osun ya bayyana cewa ya cancanci zama shugaban kasa a Najeriya inda ya bayyana kyakkyawar alaka da ke tsakaninsa da Tinubu.
Gwamna Lucky Aiyedatiwa ya kai ziyara wurin Shugaba Tinubu kan shirye-shiryen siyasar 2024 da ake shirin gudanarwa a jihar Ondo kwana biyu bayan mutuwar Rotimi.
George Moghalu ya fahimci abin da ya sa mutane ke kuka da gwamnatin Bola Tinubu. Tsohon mai binciken kudin na APC ya ce jama'a sun dauka gwamnatin nan ta dade.
Har yanzu mutane su na cikin makokin kashe-kashen da aka yi ne a kauyen Filato. Majalisar Dinkin Duniya ta fusata da kashe-kashen da aka yi a lokacin kirismeti.
Har yanzu mutane su na cikin makokin kashe-kashen da aka yi ne a Filato. ‘Yan bindiga sun rubuta takarda, za a kuma kai danyen harin ta’adda a jihar Filato.
Gwamnan jihar Niger, Umaru Bago ya ba da umurnin kamo wani Mohammed Ibrahim da ya fitar da sanarwar haramta sayar da giya a kananan hukumomi tara na jihar.
Primate Babatunde Elijah Ayodele ya bayyana cewa akwai sunan da zai maye gurbin Femi Gbajabiamila, shugaban ma’aikatan shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu.
Bola Tinubu
Samu kari