Bola Tinubu
Najeriya ta bayyana karancin kudi a matsayin dalilin da ya sa ba ta nada jakadu zuwa kasashen waje ba, shekara guda bayan da Bola Tinubu ya karbi ragamar shugabanci.
Yayin da Bola Ahmed Tinubu ke murnar cika shekara ɗaya da hawa kan madafun iko, mun tattaro yanna Najeriya ta yi fama da matsalolin tsaro a shiyyoyi shida.
Fadar shugaban kasa ta musanta rahotannin da ke yawo kan cewa shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu zai yi jawabi ga 'yan majalisun tarayya a ranar Laraba.
Kungiyar gamayyar jam'iyyun siyasa (CUPP) ta yi Allah wadai da gwamnatin shugaba Bola Ahmed Tinubu bisa yadda ya yi jagoranci cikin shekara daya.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya bayyana babban titin da gwamnatinsa ke ginawa daga Lagos-zuwa Calabar da alamar ci gaba ce da zai samar da aikin yi.
Kungiyoyin kwadago na Najeriya sun sake yin fatali da sabon mafi karancin albashin da gwamnatin tarayya ta gabatar. Sun bukaci a rika biyan ma'aikata N494,000.
Ministan sufurin jiragen sama, Festus Keyamo ya bayyana shirin gwamnatin Bola Ahmed Tinubu ya sake bibiyar jinginar da filayen sama guda biyu a kasar nan.
Yayin da gwamnatin Kano ta nemi alfarma wurin Bola Tinubu, shugaban ya yi biris, zai yi jawabi a taron majalisun Tarayya biyu kan nasarar dimukradiyya.
Mataimakin shugaban jam'iyyar APC a yankin Arewa maso Yamma, Salihu Lukman ya soki tsoma baki da Gwamnatin Tarayya ta yi a rikicin sarautar Kano.
Bola Tinubu
Samu kari