Bola Tinubu
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya bayyana cewa gwamnatinsa za ta biya ma'aikata sabon mafi karancin albashi wanda ba zai takura mata ba ko kadan.
Mataimakin shugaban kasa, Sanata Kashim Shettima ya yi kira na musamman ga likitoci masu son tafiya kasashen ketare neman aiki kan su zauna a Najeriya.
Kungiyar kwadago ta kasa (NLC) ta musanta cewa ta cimma yarjejeniya da gwamnatin tarayya kan batun mafi karancin albashin da za a biya ma'aikatan Najeriya.
Tsohon sanatan Kaduna ta Tsakiya, Shehu Sani ya soki tsarin sabon taken Najeriya inda ya ba Shugaba Bola Tinubu shawara kan yadda zai hada kan 'yan kasar.
Mataimakin shugaban kasa, Sanata Kashim Shettima ya ayyana Bola Tinubu a matsayin gwarzo a siyasar Najeriya. Ya ce Tinubu ya taimaki Atiku Abubakar da sauransu.
Mai Girma Shugaban Ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, ya ce nan ba da jimawa ba zai tura kudirin sabon albashin ma'aikata ga majalisar tarayya domin ta amince da shi.
Bayan Shugaba Bola Tinubu ya yi tuntube tare da zamewa a taro, mun kawo muku sauran shugabannin kasashe da suka hadu da irin wannan tsautsayi a duniya.
Ranar 12 ga watan Yuni ta koma ranar dimokuradiyya a Najeriya shekarar 2018. Tsohon shugaban kasa Muhammadu Buhari ne ya yi wannan sauyin a lokacin.
Tsohon mataimakin shugaban APC a Arewa maso Gabas, Salihu Lukman ya yi murabus a yau Laraba 12 ga watan Yuni inda ya ce babu shugabanci a jam'iyyar.
Bola Tinubu
Samu kari