Bola Tinubu
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya bayyana cewa dole ne makarantu su dauki matakan kariya da tsira daga gobara idan ta afku don ceton rayukan yara.
Majalisar dattawan Najeriya ta amince da buƙatar Bola Ahmed Tinubu na sauke kwamishinonin INEC a jihohin Sakkwato, Abia da Adamawa daga ka muƙamansu.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu, ya amince da yin kari a shekarun da likitoci da sauran ma'aikatan lafiya suke yi suna aiki. Za su samu karin shekara biyar.
Sakataren jam'iyar APC a Kano, Alhaji Ibrahim Zakari Sarina ya zama sabon kwamishinan Hukumar Koke-Koke (PCC) mai wakiltar jihar inda ya maye gurbin Hon. Yusuf Atta.
A yau Laraba 5 ga watan Janairun 2025, Sarkin Kano na 15, Alhaji Aminu Ado Bayero, ya gana da Shugaba Bola Tinubu mintuna kadan kafin shugaban ya tashi zuwa Faransa.
Sanatan jam'iyyyar NNPP mai wakiltar Kano ta Kudu, Kawu Sumaila, ya yabawa shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu kan amincewa da kafa kwalejin kimiyya da tarayya a Kano.
Gwamnatin shugaba Bola Tinubu ta yi muhimman ayyuka daga shiga shekarar 2025. A watan Janairu kadai Bola Tinubu ya yi wasu muhimman ayyuka guda 6 a Najeriya.
Bayan dakatar wasu daga cikin Kwamishinonin zabe a jihohin Najeriya, Shugaba Bola Tinubu ya nemi amincewar Majalisar Dattawa don korarsu su guda uku.
Gwamnatin jihar Neja ta bayyana cewa tallafin da Uwargidan Shugaban kasa, Oluremi Tinubu ta ba jihar zai karfafa wa jama'ar da gobara ta shafa gwiwa.
Bola Tinubu
Samu kari