Majalisar dokokin tarayya
Za a ji yadda jam’iyyar LP ta dawo da wasu kujerunta da APC da PDP su ka karbe. Alkalai sun yi hukunci cewa karamar Ministar kwadago ba ta yi nasara ba.
Kotun daukaka kara a jihar Kaduna ta tabbatar da nasarar dan takarar jam'iyyar PDP, Daniel Amos a matsayin wanda ya lashe zabe, yayin da tayi watsi da karar APC.
Majalisar dokokin tarayya sun mika kuka ga shugaban kasa Bola Tinubu kan yadda Giwaye daga Kamaru ke shiga jihar Borno suna lalata amfanin gona a kowacce shekara.
Shugaban majalisar wakilan tarayya, Tajudeen Abbas, ya bayyana cewa mai yiwuwa shugaba Bola Ahmed Tinubu ya sa hannun kan karin kasafin kuɗin 2023.
Majalisar dattawa da majalisar wakilan tarayya sun haɗu sun amince da makudan kuɗin da shugaban ƙasa Tinubu ya nemi kara wa a kasafin kuɗin 2023.
Kotun daukaka kara ta tabbatar da nasarar dan tsohon minista, Jerry Gana, Joshua Gana na jam'iyyar PDP a matsayin wanda ya lashe zaben majalisar Tarayya.
Majalisar wakilai ta ɗauki matakai kan binciken yadda aka kashe N100bn na tallafin COVID-19, inda ta umarci Akanta Janar ta tarayya ta bayar da rahoto a kai.
Cibiyar Nazarin Ayyukan Majalisa da Dimokuradiyya ta Najeriya (NILDS) ta bukaci a kara kudaden da ake ware wa majalisa domin ayyukan sa ido ga bangaren zartarwa.
Wasu masu zanga-zanga sun yi tattaki har zuwa zauren majalisar tarayya da ke Abuja ranar Laraba, sun buƙaci a tsige Bello Matawalle daga matsayin ministan tsaro.
Majalisar dokokin tarayya
Samu kari