Majalisar dokokin tarayya
Wani 'dan majalisa ya kai kuka game da yadda ‘yan bindiga su ka addabe su, ya nemi Gwamnatin Tarayya ta cece su daga hannun ‘yan bindiga da ke barna a Neja.
‘Dan majalisa ya kawo maganar bude iyakokin kasar nan sai dai Majalisar ba ta goyi bayan sake bude sauran iyakokin Kudu da aka rufe a lokacin Muhammadu Buhari ba.
Sheikh Aminu Baba Waziri, ya buƙaci majalisar dokokin jihar Jigawa ta kafa dokar da zata tilasta wa wasu rukunin ma'aikata ƙaro wa matansu kishiyoyi.
A yau ne labari ya zo mana cewa Kotun sauraron daukaka kara da ke zama a garin Abuja, ya soke zaben Elisa Ishaku Abbo da aka yi a farkon shekarar 2023.
An tabbatar da ‘Yan majalisar wakilan tarayya da Sanatoci da ke ofis za samu sababbin motocin Toyota Landcruiser da Prado na kusan Naira biliyan 50.
Majalisar wakilai ta bukaci Gwamnatin Tarayya ta kafa hukuma da za ta kula da kuma kayyade farashin kayayyaki a kasar yayin da ake cikin matsi a Najeriya.
Yayin da ake jimamin rasuwar Abdulƙadir Danbuga, ɗan majalisa daga jihar Sakkwato, majasar wakilan tarayya ta sanar da ɗage zama domin alhinin wannan rashi.
Allah Ya Gafartama Dan Majalisar Tarayya Mai Wakiltar Kananan Hukumomin ISA/SABON-BIRNI Hon. Abdulkadir Jelani Danbuga. Allah yayi Masa Rahama Ameen.
An fahimci Majalisar Dattawa na neman maida N-Power da sauran tsare-tsaren NSIP karkashin Bola Tinubu. N-Power, GEEP, CCT, NHGSFP za su bar karkashin Minista.
Majalisar dokokin tarayya
Samu kari