Aminu Waziri Tambuwal
Ɗaya ɗaga cikin yan takara kuma gwamnan Sokoto, Aminu Waziri Tambuwal, ya ce za su zauna da tsohon mataimakin shugaban ƙasa domin tattauna batutuwa game da 2023
Gwamnan jihar Sokoto, Aminu Waziri Tambuwal, ya roki jam'iyyar PDP ta ba shi dama ya wakilce ta a zaɓen shugaban ƙasa na gaba zai lallasa kowa ya kwato mulki.
Gwamna Aminu Tambuwal na jigar Sokoto ya bayƴana cewa labarin da ake jingina masa ba yanzu ya yi su ba kuma yana kira ga mutane su yi fatali da maganar baki 1
Gwamna Aminu Waziri Tambuwal na jihar Sokoto ya bayyana cewa idan jam'iyyar adawa ta Peoples Democratic Party (PDP) ta baiwa dan kudu tikitin takara a zaben 202
Gwamna Tambuwal na jihar Sokoto ya bayyana cewa shugaban kasa Buhari bai fahimci yadda ake shugabancin zamani ba. Cewa shi da Najeriya tamkar auren dole ne.
Tsohon dan majalisar wakilai ya roki yan Najeriya da su baiwa gwamnan jihar Sokoto, Aminu Tambuwal damar shugabantar kasar da kawo sauyi don inganta kasar.
APC na shirin maka tsoffin mambobinta kamar irin su Saraki, Tambuwal, Ortom da Obaseki a gaban kotu kan sauya sheka zuwa PDP, tana so a haramta masu takara.
Gwamnan jihar Sokoto, Aminu Waziri Tambuwal, ya bayar da gudunmawar naira miliyan 30 ga iyalan wadanda hare-haren yan bindiga ya ritsa da su a jihar Kebbi.
A ranar Laraba, Gwamnan Jihar Sokoto, Aminu Waziri Tambuwal ya tabbatar wa mazauna jiharsa cewa gwamnatinsa ya shirya tsaf wurin kawo karshen ‘yan bindiga da ma
Aminu Waziri Tambuwal
Samu kari