Aminu Waziri Tambuwal
Gwamnan jihar Sokoto, Aminu Tambuwal ya bayyana cewa zai sanar da hukuncinsa kan ko zai tsaya takara a zaben shugaban kasa na 2023 da zaran ya gama tuntuba.
Rt. Hon. Aminu Waziri Tambuwal yace jam’iyyar PDP ta fara namijin kokarin karbe mulkin kasar nan a zaben 2023. Gwamnan na jihar Sokoto ya bayyana wannan a Ondo.
Shugaban gwamnonin arewa maso gabas, Gwamna Babagana Umaru Zulum, ya ziyarci jihar Sokoto tare da bada tallafin makudan kuɗi ga iyalan mutanen da aka kashe.
Lagos - Gwamnan jihar Oyo, Seyi Makinde, ya bayyana cewa jam'iyyar Peoples Democratic Party (PDP) na da jajirtattun mutane da zasu iya shugabantan kasar nan a.
Duk da cewar yankinsu ya samu shugabancin jam’iyyar na kasa, wasu manyan jiga-jigan PDP na so a bude tikitin takarar shugaban kasa ga dukka yankunan kasar.
Alkalin babbar kotun majistare na jihar Sakkwato ya yankewa dan mai ba gwamna Aminu Waziri Tambuwal shawara, Hayatu Tafida da wasu biyu daurin shekaru 4 a yari.
'Yan siyasar da ake ganin za su yi takarar tikitin shugaban kasa na jam'iyyar PDP a gabannin zaben 2023 sune Bukola Saraki, Atiku Abubakar, da Aminu Tambul.
Gwamnan jihar Sokoto, Aminu Tambuwal ya ce jiga-jigan jam’iyyar PDP masu cin hanci da rashawa ne kawai suka sauya sheka zuwa jam’iyyar APC mai mulki a kasar.
Gwamnonin jam'iyyar PDP sun yi kira ga Majalisar Dokoki ta kasa da ta amince da tattara sakamakon zaben ta hanyar na’ura a kasar gabannin babban zabe na 2023.
Aminu Waziri Tambuwal
Samu kari