Aminu Waziri Tambuwal
A ranar Laraba, Gwamnan Jihar Sokoto, Aminu Waziri Tambuwal ya tabbatar wa mazauna jiharsa cewa gwamnatinsa ya shirya tsaf wurin kawo karshen ‘yan bindiga da ma
Gwamnatin jihar Sokoto a ranar Asabar, 26 ga watan Fabrairu, ta bayyana cewa tana tattaunawa da dalibanta da ke karatu a Ukraine. Ta tabbatar da kare daliban.
Sarkin Musulmi, Muhammad Abubakar, tare da Gwamna Nasir El-Rufai na Jihar Kaduna, Aminu Tambuwal a Jihar Sokoto tare da Atiku Bagudu na Jihar Kebbi suna cikin m
Shugaban ƙungiyar gwamnonin PDP kuma gwamnan jihar Sokoto, Aminu Tambuwal, ya ce abu ɗaya ya rage shugaban ƙasa Buhari ya yi, wanda za'a tuna da shi bayan 2023.
Gwamnan jihar Sokoto, Aminu Waziri Tambuwal, a kokarinsa na samun damar ɗarewa kujerar shugaban ƙasa a 2023, ya kai ziyarar neman goyon baya jihar Katsina.
Tsohon gwamnan jihar Sokoto, Attahiru Bafarawa, ya marawa takarar Gwamna Aminu Waziri Tambuwal na son zama shugaban kasar Najeriyaa babban zaben 2023 baya.
Gwamnan jihar Sokoto, Aminu Waziri Tambuwal, ya ba jam’iyyar Peoples Democratic Party (PDP) tabbacin cewa kwanan nan za ta tarbi masu sauya sheka daga jam'iyyu.
Gwamnan jihar Sokoto, Aminu Waziri Tambuwal, da safiyar yau Talata ya shiga jihar Kebbi dake arewacin Najeriya, ya samu gagarumin goyon bayan shugabannin PDP.
Gwamnan jihar Sokoto, Aminu Waziri Tambuwal, ya kai ziyara jihar Zamfara domin gana wa da masu ruwa da tsaki na jam'iyyar PDP da kuma neman goyon bayan su.
Aminu Waziri Tambuwal
Samu kari