Yan ta'adda
Rundunar sojojin Najeriya ta yi nasara cafke fitaccen ɗan ta’adda da ya addabi jihohin Kaduna da kuma Plateau, Adamu Buba, wanda aka fi sani da ‘Mai Pankshin’.
A labarin nan, za a ji cewa, za a ji cewa mazauna jihar Katsina sun bayyana irin halin kunci da razana da su ka shiga bayan 'yan ta'adda sun kai masu hari.
Shugaban kungiyar Boko Haram da sojojin Nijar suka ce sun kashe ya fito ya karyata labarin. Muhammad Ibrahim da aka fi sani da Abu Umaima ya ce ba a kashe shi ba.
Hafsun tsaron Najeria, Janar Cristopher Musa ya ce 'yan siyasa na da hannu a karuwar rashin tsaro a Najeriya. Ya ce zaben 2027 na da alakada karuwar hare hare.
Janar Christopher Musa ya ce ‘yan ta’adda sun koma amfani da zinare wajen daukar nauyin ayyukan ta'addanci, sannan ya shawarci ‘yan Najeriya da su koyi dabarun faɗa.
‘Yan bindiga sun kakaba harajin N15m kan garuruwan Katsina, inda suka ce biyan kudin ne kawai zai sanya su daina kashe mutane da yin garkuwa da su a yankin Almu.
Maganar sulhu na ci gaba da jawo magana a Arewacin Najeriya inda wasu malaman Musulunci suka rarrabu kan lamarin yayin da wasu ke cewa sulhu ne mafita.
Yayin da ake ta ce-ce-ku-ce kan ko ya dace a yi sulhu da yan bindiga ko a'a, al’ummomi a wasu yankunan jihar Zamfara da Sokoto sun bayyana matsayarsu.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu, ya tabo batun matsalar rashin tsaro da ake fama da ita a Najeriya. Ya ce za a iya shawo kan matsalar gaba dayanta.
Yan ta'adda
Samu kari