Yan ta'adda
Wasu mutane a karamar hukkumar Kubau sun kashe jagoran 'yan banga na KADVIS, Saleh Shuaibu da aka fi sani da Saleh Fiya Fiya a dajin Kaduna kan rikicin fili.
Wasu da ake zargin 'yan bindiga ne sun sace mai unguwar Bauda da ke Maro, a karamar hukumar Kajuru da ke jihar Kaduna da asubahin ranar Asabar 28 ga watan Yuni.
Kungiyar dattawan Arewa (NEF) ta bukaci Bola Tinubu ya dauki mataki mai tsauri kan rashin tsaro da ya addabi al'ummar yankin wanda ya ki ci ya ki cinyewa.
Rundunar sojin Najeriya ta ware kwanaki uku domin zaman makoki da jimami kan zaratan sojoji 17 da aka kashe a jihar Neja. An ware kwanakin ne don girmama su
Wani bam da ake zargin 'yan ta'adda ne suka dasa shi ya yi sanadiyyar rasuwar mutane a jihar Yobe. Wasu mutane kuma sun jikkata sakamakon fashewar.
Wasu 'yan bindiga sun kai hari kan wani shugaban Fulani a jihar Kogi da ake kira da malam Iliyasu. Harbi matar shi da dan shi yayin harin. Suna asibiti suna kwance.
Mai alfarma Sarkin Musulmi, Alhaji Sa’ad Abubakar III ya bukaci a cigaba da addu'a a kan rashin tsaron Najeriya. Ya yi magana kan yakin Iran da Isra'ila.
Rahotanni sun nuna cewa an harbe babban dan bindiga Mai Jakka da ya shahara da fitowa a TikTok yana zagin gwamnati da yi wa 'yan Najeriya barazana.
Wasu rahotanni da muke samu sun tabbatarda cewa yan bindiga karkashin jagorancin dan ta'adda, Babaro sun kwace ikon ƙaramar hukumar Kankara a Katsina.
Yan ta'adda
Samu kari