Yan ta'adda
A labarin nan, za a ji cewa mazauna wasu kauyuka a jihar Zamfara sun bayyana halin da suka shiga bayan ƴan ta'adda sun ɗora masu harajin girbi a bana.
'Yan sanda sun samu nasarar cafke wasu mutane uku da ake zargi suna daukar nauyin ayyukan ta'addanci a jihar Sokoto. An kuma kama manyan barayin babura.
Sheikh Ahmad Abubakar Mahmud Gumi ya yi zargin cewa akwai hannun kasashen waje a matsalar tsaron Najeriya saboda yadda 'yan ta'adda ke da motoci da makamai.
A labarin nan, za a ji cewa wasu miyagun matasan ƴan ta'adda sun kashe Zamfarawa a ƙauyensu saboda an hana su satar madarar roba a wani shafi, sun yi fashi.
Malamin addinin Musulunci, Sheikh Ahmad Abubakar Mahmud Gumi ya yi magana kan maganar ministan tsaro cewa ba za a yi sulhu da 'yan bindiga ba a Najeriya.
Malamin addinin Musulunci, Sheikh Ahmad Abubakar Mahmud Gumi ya ce ya daina shiga daji wajen 'yan bindiga tun lokacin gwamnatin Muhammadu Buhari.
Shugaban Karamar Hukumar Safana, Alhaji Abdullahi Sani, ya raba motoci 10 ga kansiloli tare da tallafawa mutane 1,322 a wani gagarumin shirin karfafa guiwa.
Cocin Katolika na Zaria ya tabbatar da sace Fasto Emmanuel Ezema a gidansa da ke cocin St. Peter’s, Rumi a jihar Kaduna inda ya nemi taimakon al'umma.
Malamin addinin Musulunci, Sheikh Ahmad Abubakar Mahmud Gumi ya yi addu'a mai zafi game da rashin tsaro da masu taimakon 'yan ta'adda a Najeriya.
Yan ta'adda
Samu kari