Yan ta'adda
Sheikh Ahmad Abubakar Mahmud Gumi ya yi kira ga hukumomi su sake nazari kan bukatar sulhu da 'yan bindigan Najeriya bayan an yi sulhu tsakanin Hamas da Isra'ila.
Rahotanni sun tabbatar da cewa yan bindiga sun kai mummunan hari a garin Makuku, karamar hukumar Sakaba, Jihar Kebbi, inda suka kashe mutane da dama.
Dakarun sojojin Najeriya sun samu nasara kan 'yan ta'addan Boko Haram a jihar Borno. Sojojin sun hallaka 'yan ta'adda tare da kwato kudade masu kauri a hannunsu.
Wasu yan bindiga sun kai hari a wani masallaci da ke Gidan Lado a karamar hukumar Malumfashi ta Jihar Katsina inda suka hallaka mutane biyu yayin harin.
UNICEF ta ce Najeriya ta yi asarar dala biliyan 10 saboda rikicin Boko Haram, yayin da aka ƙaddamar da shirin dawo da yara cikin al’umma a Borno.
Rahotanni da muke samu sun tabbatar da cewa yan bindiga sun tare hanyar Gusau–Gummi a Zamfara da yammacin jiya Talata 7 ga watan Oktobar shekarar 2025.
Mazauna Banki a Borno sun bayyana yadda Baturen 'yan sandan yankin ya tattara kawunan jama'a da 'yan sanda a lokacin da mayakan Boko Haram su ka kai hari.
Rundunar 'yan sandan jihar Anambra ta kama mutum daya cikin wadanda ake zargi da fille kan wata tsohuwa yar shekara 69 a jihar Anambra, ana kokarin kama sauran.
‘Yan bindiga sun kashe mutane huɗu, sun jikkata yaro mai shekara 14 a wurin wasan snooker a Ojo, Lagos. ‘Yan sanda sun kama mutane biyar da ake zargi.
Yan ta'adda
Samu kari