Yan ta'adda
Gwamnatin Sokoto ta ce sulhu da 'yan bindiga dabarar tsaro ce, ba wai jin tsoro ba; tana fatan dawo da zaman lafiya da tattalin arziki a yankunan da abin ya shafa.
A labarin nan, za a ji cewa Babban hafsan tsaron Najeriya, Janar Christopher Musa ya ce raunin iyakokin kasar na taka rawa wajen ta'azzara rashin tsaro.
Harin da 'yan bindiga suka kai kananan hukumomin Bokkos da Mangu ya yi sanadin mutuwar mutum 15 a Filato. An ce an bi mutane har gida aka rika kashe su.
Wasu rahotanni da muke samu sun tabbatar da cewa ‘yan bindiga sun sace limamin Fangaltama da wasu mutum biyar a wani mummunan hari a jihar Zamfara.
'Yan ta'addan lakurawa sun fara hana noma a wasu yankunan Arewacin Najeriya. Sun hana noma da injuna a Kebbi. Sun bukaci aikin noma da shanu kawai.
Manoma sun shiga mummunan yanayi a jihar Kebbi bayan mayaƙan ƙungiyar Lakurawa sun shiga kauyuka da dama a Augie da ke jihar Kebbi da ke Arewacin Najeriya.
'Yan banga sun kutsa cikin dajin Filato sun fatattaki 'yan bindiga. Yan banga sama da 300 ne suka yi gangamin suka kashe yan bindiga kimamin 80 a dajin.
A labarin nan, za a ji yadda sojojin Najeriya suka fatattaki mayakan Boko Haram da suka kai hari sansaninsu da ke yankin tafkin Chadi bayan sa'o'i.
Mai martaba Tor Tiv, James Ayatse ya yi bayanai a gaban Shugaba Bola Tinubu kan halin da ake ciki a Benue. Ya ce suna fuskantar kisan kare dangi daga 'yan ta'adda.
Yan ta'adda
Samu kari