Yan ta'adda
Rahotanni sun bayyana cewa 'yan bindiga sun sako basaraken Abuja da mukarrabansa guda 5 bayan biyan kudin fansa har naira miliyan takwas, tabar wiwi, barasa da kati.
Miyagun yan bindiga dauke da makamai da ke kai hare-haren ta'addanci sun raba mazauna kauyuka 10 na karamar hukumar Giwa ta jihar Kaduna da matsugunansu.
Rahotanni sun bayyana cewa 'yan bindiga sun shiga wani kauyen karamar hukumar Sabon Gari da ke jihar Kaduna, sun sace uwa da ɗanta, amma mijin ya tsere.
Kungiyar Miyetti Allah ta kaddamar da kungiyar 'yan sa kai don yakar 'yan bindiga da barayin shanu a jihar Nasarawa. Kungiyar ta horas da fulani 1,114 don yin aikin.
'Yan bindiga sun kashe wani magidanci mai suna Tijani Amedu tare da yin garkuwa da kananan yara 13 a hanyar Kaduna, kuma sun nemi kudin fansa naira miliyan 60.
Mutanen wasu kauyukan jihar Zamfara sun shiga fargabar fuskantar hare-hare daga kasurgumin shugaban yan bindiga. Hakan ya sanya sun bar gidajensu.
Gwamnan jihar Plateau, Caleb Mutfwang, ya yi magana kan matsalar rashin tsaron da ake fama da ita, gwamnan ya yi nuni da cewa akwai sa hannun wasu jami'an tsaro.
Wasu miyagun yan bindiga dauke da makamai sun kai sababbin hare-hare a wasu kauyuka guda biyu na jihar Neja. Yan bindigan sun sace mutane masu yawa.
Tsohon Ministan Sadarwa, Farfesa Isa Ibrahim Pantami ya ce ya fi kowa bakin ciki kan matsalar tsaro musamman bayan kawo sabon tsari don dakile matsalar.
Yan ta'adda
Samu kari