Yan ta'adda
Gwamnan jihar Borno, Farfesa Babagana Umaru Zulum, ya ankarar da cewa idan ba a yi da gaske ba dangane da Boko Haram, zata iya shafe Najeriya daga taswira.
Wasu miyagun ƴan bindiga ɗauke da makamai sun kai farmaki a wasu ƙauyukan jihar Benue guda biyu. Ƴan bindigan a yayin harin sun halaka mutum bakwai.
Mayaƙan ƙungiyar ƴan ta'addan Boko Haram sun kai mummunan farmaki a jihar Borno. Ƴan ta'addan sun halaka babban limamin ƙaramar hukumar Kaga da wani ɗan sakai.
Wasu miyagun ƴan bindiga ɗauke da makamai sun kai farmaki a jihar Taraba inda suka yi awon gaba da wani babban faston Katolika da wasu mutum biyu.
Yayin da ake ci gaba da kuka kan yadda aka kashe wata mata a Gombe, an kuma sake kashe wata mata a jihar Neja, an ce matar mai koyarwa ce a jami'ar FUT.
An bayyana yadda wasu tsagerun 'yan bindiga suka kashe tsohon shugaban karamar hukuma a jihar Benue bayan da suka dade da sace shi da kuma neman fansa.
Tsohon ministan matasa da wasanni, Solomon Dalung ya yi magana kan rikice-rikicen da ke aukuwa a jihar Plateau da hanyar da za a bi domin magance su.
Wasu miyagun ƴan bindiga ɗauke da makamai sun kai munanan hare-hare a ƙauyukan Domawa da Sukola na jihar Katsina inda suka halaka mutum uku da sace wasu da dama.
Gwamnan Katsina, Dikko Umar Radda ya sake jadadda kudurinsa na kin yin sulhu ko kuma kulla wata yarjejeniya da ‘yan ta’adda. Ya ce ko matarsa ce zai hukunta ta.
Yan ta'adda
Samu kari