Yan ta'adda
Akalla mutane goma sha biyar ne rahotanni suka kawo cewa an yi wa yankan rago a wani hari da wasu da ake kyautata zaton yan Boko Haram ne suka kai jihar Borno.
Sojojin Najeriya sun sanar da cewa jami'ansu sun ƙwato N11m tare da halaka 'yan ta'adda da dama a ayyukan da jami'ansu ke gudanarwa a wasu yankuna na jihohin.
A karshen makon nan aka ji ‘Yan bindiga sun yi garkuwa da Sarakuna, an bindige wani shahararren ‘dan kasuwa a yankin na Ningi wanda aka fi sani da Haruna Dan-Oc
Rundunar ƴan sandan birnin tarayya Abuja, ta cafke wani ɓata-gari wanda ya daɗe yana bayar da bayanan sirri, safarar makamai da kayan abinci ga ƴan bindiga.
Bola Tinubu na da aiki mai yawa a gabansa duba da irin kalubalen daban-daban da kasar ke fuskanta, kama daga matsalar tsaro, karyewar tattalin arziki da sauran.
Ƴan bindiga sun buƙaci da a biya su N9m a matsayin kuɗin fansar basaraken da suka sace a Abuja da wasu mutum biyu. Ƴan bindigan sun ce kowane a biya masa N3m.
Dakarun sojoji na rundunar Operation Hadin Kai tare da haɗin guiwar ƴan sakai sun halaka ƴa'addan ISWAP 11 a jihar Borno, a wani farmaki da suka kai maɓoyarsu.
Sabon gwamnan jihar Zamfara, Dauda Lawal, ya yi alkawarin taimakawa iyalan wadanda aka kashe a hare-haren da yan bindiga suka kai kauyukan Janbako da Sakkida.
Ƴan bindiga sun kai wani mummunan hari a ƙauyukan ƙaramar hukumar Maradun cikin jihar Zamfara. Ƴan bindigan sun sace ƴan mata 30 bayan sun halaka mutane da dama
Yan ta'adda
Samu kari