Yan ta'adda
Miyagun ƴan bindiga sun kai farmaki a jami'ar gwamnatin tarayya da ke Dutsinma a jihar Katsina inda suka yi awon gaba da ɗalibai mata guda biyar.
Miyagun ƴan bindiga sun kai sabon hari a garin Funtua na jihar Katsina, inda suka salwantar da ran wani babban jami'in gwamnati mai aikin samar da tsaro.
Lamarin Boko Haram ya gagara, sun rama harin da sojoji su ka kai masu. An hallaka Bayin Allah a hare-haren Boko Haram a wasu kauyukan da ke kudancin jihar Borno.
Jami'an rundunar ƴan sandan jihar Benue sun samu nasarar cafke wasu miyagun masu garkuwa da mutane da suka daɗe suna cin karensu babu babbaka a jihar.
An kama wani kasurgumin mai garkuwa da mutane a wani yankin jihar Yobe da ke Arewa maso Gabas. An bayyana yadda aka yi ya shiga hannun jami'an 'yan sanda.
Rundunar Tsaro a Najeriya ta nemi hadin kan al'umma wurin yakar ta'addanci a kasar, rundunar ta ce ita kadai ba za ta iya kawo karshen matsalar tsaro ba.
Daya daga cikin 'yan matan Dapchi da kungiyar Boko Haram su ka kama, Leah Sharibu yanzu ita ke jagorantar tawagar kula da lafiyar mayakan a yankin Tafkin Chadi.
Rundunar sojin Najeriya ta yi ajalin kasurgumin kwamandan kungiyar Boko Haram, Ari Ghana a Borno yayin kai wani farmaki da su ka yi a karamar hukumar Gwoza.
Ƴan ta'addan Boko Haram sun kai wani mummunan hari kan matafiya a jihar Borni inda suka salwantar da rayukan bayin Allah masu yawa ciki har da jami'in soja.
Yan ta'adda
Samu kari