Yan ta'adda
A wannan labarin, za ku ji cewa kungiyar lauyoyi mata musulmi sun ce matsalar rashin tsaro da tabarbarewar tattalin arziki ya fi shafar mata, an nemi daukin Tinubu.
Rundunar sojojin saman Najeriya ta bayyana cewa dakarunta sun samu nasarar hallaka 'yan ta'adda masu yawan gaske a wasu hare-hare a jihohin Kaduna da Zamfara.
Hukumar da ke kula da matasa masu yiwa kasa hidima ta ce an kubutar da dukkanin 'yan bautar kasar da aka yi garkuwa da su a Zamfara a shekarar 2023.z
A wannan labarin za ku karanta yadda migayu su ka sace Basarake a jihar Kaduna, tare da ɗiyarsa da wasu mazauna yankin Gurzan Kurama da ke jihar Kaduna.
Jami'an tsaro sun yi nasarar cafke wasu kasurguman yan bindiga da ke karkashin jagorancin rikakken dan ta'adda, Bello Turji a jihar Sokoto yayin wani samame.
Yayin da ake jimamin kisan Sarkin Gobir, Malamin Musulunci, Sheikh Abubakar Lawan Triumph ya nuna damuwa kan lamarin inda ya shawarci al'umma su yi taka tsan-tsan.
Gwamnatin tarayya ta bayyana cewa akwai bukatar jami'an tsaro su mayar da hankali wajen kokarin sanya ido kan al'amuran tsaro domin wanzuwar zaman lafiya.
'Yan ta'adda masu dauke da makamai sun dade suna tafka ta'asa a Najeriya. 'Yan ta'adda sun hallaka wasu daga cikin manyan sarakuna da ake da su a kasar nan.
Hedkwatar tsaron Najeriya ta bayyana cewa dakarun sojoji sun yi nasarar kashe ƴan ta'adda 171, sun kamo miyagu 302 a mako guda da ya gabata a sassan Najeriya.
Yan ta'adda
Samu kari