Yan ta'adda
Hedkwatar tsaron Najeriya ta bayyana cewa dakarun sojoji sun shirya tunkarar kowace irin barazana idan bukatar hakan ta taso musamman a watan Ramadan.
'Yan majalisar wakilai sun yi Allah wadai da nuna takaici kan sace mata sama da 300 da aka yi a jihar Borno. Sun bukaci jami'an tsaro su gaggauta ceto su.
Duba da yadda ake fama da matsalar tsaro a Abuja, Minista Nyesom Wike ya yi magana kan makiyaya da ke kiwo a tsakiyar birnin inda ya ce zai dauki mataki.
Ministan tsaron Najeriya, Muhammad Badaru, ya bayyana irin yadda rundunar sojojin Najeriya ke ci gaba da samun galaba kan masu tada ƙayar baya a faɗin kasar nan.
Tsagerun 'yan ta'addan Boko Haram sun yi awon gaba da mata 'yan gudun hijira har mutum 319 a wani sabok farmaki da suka kai a jihar Borno ta Najeriya.
Sojojin rundunar Operation Hadarin Daji sun yi nasarar ceto mutane 15 daga hannun ƴan bindiga a kauyen Tsohuwar Tasha, ƙaramar hukumar Ƙaura Namoda.
Rundunar sojojin Najeriya a jihar Katsina dake Arewa maso Yammacin kasar ta bayyana cewa dakarunta sun kashe wani kasurgumin dan ta'adda mai suna Maikusa.
Gwamnatin jihar Borno ta ce zuwa yanzun manyan shugabannin kungiyar Boko Haram da suka kagoranci kafa ta a 2009 sun mutu ko sun miƙa wuya ga hukumomi.
Wani dan Najeriya mazaunin kasar Burtaniya, ya bayyana cewa ya kirkiro wata manhajar AI za ta taimaka wajen kawo karshen 'yan bindiga a kasar nan.
Yan ta'adda
Samu kari