Yan ta'adda
Sanannen malamin addinin musulunci, Sheikh Ahmad Abubakar Mahmud Gumi, ya yi magana kan zargin daukar nauyin ta'addanci da ake yi wa Malam Tukur Mamu.
Gwamnan jihar Kaduna, Malam Uba Sani, ya nuna damuwa kan yadda ake samun karuwar masu ba 'yan bindiga bayanaiɓa kauyukan da ke fama da rashin tsaro.
Dakarun sojoji sun samu nasarar sheke 'yan ta'adda mutum biyu tare da ceto mutum hudu da suka yi garkuwa da su a jihohin, Filato, Zamfara da Imo.
'Yan bindigar sun kai farmaki garin Ɓaure da ke ƙaramar hukumar Gusau, jihar Zamfara a yammacin ranar Talata, lokacin da al'ummar garin ke shirin buɗa baki.
Gwamnatin tarayya karkashin jagorancin shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu, ta bayyana sunayen mutum 15 wadanda ke daukar nauyin ta'addanci a kasar nan.
Gwamnan jihar Kaduna, Uba Sani ya bayyana yadda Shugaba Tinubu ya damu kwarai da matsalar jihar inda ya ce kullum ya na kiransa sau hudu kan lamarin.
Rundunar sojin saman Najeriya ta bayyana cewa, harin da ta kai ta sama ya halaka shugaban ‘yan bindiga a jihar Zamfara, Kachallah Damina, da mayakansa da dama.
Rundunar sojin Najeriya ta yi nasarar kubutar da mutane 16 daga hannun 'yan ta'adda a kauyen Tantatu da ke karamar hukumar Kajuru a jihar Kaduna.
Yayin da ake fama da matsalar 'yan bindiga a Arewa, Sheikh Ahmed Gumi ya bukaci Gwamnatin Tarayya ta yi afuwa da kuma sulhu da maharan domin dakile rashin tsaro.
Yan ta'adda
Samu kari