Yan ta'adda
Kungiyar Boko Haram ta sace wani babban alkali a babbar kotun jihar Borno mai suna Haruna Mshelia tare da matarsa da direbansa a kan hanyar zuwa garin Biu.
Shugaba Bola Tinubu ya bayyana rashin adalci a matsayin babban abin da ya jawo rashin tsaro a Arewacin Najeriya inda ya nuna damuwa kan yadda matsalar ke karuwa.
Jami'an tsaro sun samu nasarar cafke wata mata mai safarar makamai ga 'yan ta'adda a jihar Katsina. An cafke ta ne dauke da alburusai a cikin jaka.
Karuwar rahotannin kwacen babura a jihar Osun ya tilasta rundunar 'yan sandan daukar matakin sanar da jama'a sabon dabarar barayin da ke kwacen baburan.
Kungiyar gwamnonin Arewa maso yamma a Najeriya da hadin gwiwar sashen kula da jama'a na majalisar dinkin duniya (UNDP) sun shirya tattaunawa kan tsaro.
Rundunar ƴan sanda a jihar Katsina ta tabbatar da mutuwar mutane bakwai a harin da ƴan bindiga suka kai a karamar hukumar Danmusa da ke jihar a jiya Asabar.
Wasu miyagun 'yan bindiga sun shiga har cikin gida sun sace wani babban limamin cocin Katolika a jihar Zamfara. 'Yan sanda sun fara kokarin kubutar da shi.
Dakarun sojojin Najeriya sun samu nasarar cero wasu mutane da 'yan ta'adda suka sace daga gidajensu a jihar Borno. Sojojin sun ceto mata da yara.
Hedikwatar tsaro ta kwantar wa da manoman kasar nan hankali, inda ta ce ta yiwa ayyukanta garanbawul yadda zai ba ta damar tsare rayukansu idan za su je gona.
Yan ta'adda
Samu kari