Alhaji Musa Iliyasu Kwankwaso
Sheikh Abdallah Usman Gadon Kaya da Sheikh Sani Umar Rijiyar Lemo, sun bayyana rashin jin daɗinsu da kuma yadda suke ganin za a tari hanzarin lamarin.
Bayan Malam Aminu Daurawa ya yi murabus daga kujerarsa, jigon APC, Musa Ilyasu Kwankwaso ya yi martani kan lamarin inda ya ce abin da ya fada ya tabata.
Gwamna Abba Kabir Yusuf ya nemi malamai su gyara masa a duk lokacin da ya yi kuskure. Abba zai kara albashin malaman Kano kuma zai gyara duka masallatai
Bola Tinubu yana lura da abubuwan da ke faruwa, ya yi kira ga gwamnoni su bi sahun Abba Gida Gida ganin kokarin da Abba ya fara a Kano na yakar masu boye kaya
Akwai yiwuwar wasu jami’an da Abba Kabir Yusuf ya aika kananan hukumomi za su zama kantomomi. Idan aka kawo shugabannin rikon kwarya, ana barazanar zuwa kotu.
Wata takarda ta nuna an shirya cafke wasuda zarar Nasiru Gawuna ya yi nasara a kotu. APC ta karyata zancen ba ‘yan sanda su damke wasu idan Gawuna ya samu mulki
Za a ji cewa jam’iyyar NNPP ta samu karin kujerar majalisar dokoki a jihar Nasarawa. an samu wadanda su ka lashe zabe a APC, PDP, NNPP har da SDP a Nasarawa.
Kanada ta yarda ta taimakawa Jihar Kano domin magance matsalolin kiwon lafiya, ilmi da sauransu. Gwamna Abba Kabir Yusuf ya yi bayanin makomar zamansa da jakadan.`
Auwalu Lawan Aranposu ya hadu da Abba Gida Gida, APC za ta rasa shugaban karamar hukumarta zuwa NNPP. Larabar nan za a kaddamar da shi a matsayin cikakken ‘dan NNPP.
Alhaji Musa Iliyasu Kwankwaso
Samu kari