Alhaji Musa Iliyasu Kwankwaso
A wani sauyin yanayin siyasa, shugaban APC ya roki gwamnan Kano ya bar NNPP. Abdullahi Umar Ganduje ya yi kira ga Abba Kabir Yusuf ya shigo jam’iyya mai mulki.
Hadimin gwamnan Kano, Anas Abba Dala, ya sake fitowa ya soki shugaban APC na kasa, Abdullahi Umar Ganduje. An jigon na NNPP ya yi kaca-kaca da Ganduje.
An kawo abubuwan da za su faru idan Abba Kabir Yusuf ya sauya-sheka daga NNPP. Za a zama babu wata jam’iyya mara rinjaye kenan a majalisar dokokin Kano.
Yayin da Abdullahi Umar Ganduje, tsohon kwamishinansa ya fadi ra'ayinsa. Muazu Magaji Dansarauniya ya kawo shawarar ayi wa jam’iyyar APC garambawul a reshen Kano.
Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya ce Abdullahi Umar Ganduje ya yi sulhu da tsohon mai gidansa. Lamarin tamkar auren dole ne da saurayi da budurwa ba su so.
Wasu matasa da ke ikirarin ‘ya ‘yan jam’iyyar APC ne sun bada shawarar korar Abdullahi Umar Ganduje. Matasan sun nemi a dawo Rabiu Musa Kwankwaso daga NNPP.
Za a ji akwai yiwuwar ‘Yan NNPP su dawo jam’iyyar APC nan ba da dadewa ba a kano. Za a tilastawa Dr. Abdullahi Umar Ganduje hada-kai da Rabiu Kwankwaso
Da yake an zartar da hukuncin a ranar Juma’a, Sheikh Aminu Ibrahim Daurawa ya yi addu’o’in wajen hudubar sallah a Kano a kan Abba Kabir Yusuf da siyasar Kano.
Gwamnatin jihar Kano ta ware N8bn a gina firamare, kuma za a tanadi kayan aiki na zamani a makarantun karkara sannan ta ware kudi domin gyara sauran makarantu.
Alhaji Musa Iliyasu Kwankwaso
Samu kari