Alhaji Musa Iliyasu Kwankwaso
Hon. Musa Iliyasu ya ce Sanata Rabiu Kwankwaso ne babbar matsalar Kano ba Abdullahi Ganduje ba, yana mai cewa NNPP ta raba kanta da wasu 'yan siyasar jihar.
Mai taimakawa gwamnan Kano, Salisu Yahaya Hotoro, ya yi magana a kan tsige Abdullahi Baffa Bichi. Abba Kabir Yusuf ya yi waje da Abdullahi Baffa Bichi.
Jigo a jam'iyyar APC, Musa Iliyasu Kwankwaso, ya bukaci kungiyar ACF da ta daina sukar shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu kan matsalolin Arewacin Najeriya.
Yayin da ake zargin rigima tsakanin Sanata Rabi'u Kwankwaso da Abba Kabir, jigon jam'iyyar APC a Kano, Musa Ilyasu Kwankwaso ya yi tsokaci kan abubuwan da ke faruwa.
Wani babban kusa a jam'iyyar APC mai mulki a Najeriya ya bukaci 'yan Arewa da su marawa Shugaba Bola Tinubu da Kashim Shettima baya a zaben 2027.
Tsohon kwamishina kuma jigon APC a jihar Kano, Musa Ilyasu Kwankwaso ya gargadi Bola Tinubu kan halin Rabiu Kwankwaso game da rade-radin hadaka da shi.
Jigo a jam'iyyar APC, Musa Iliyasu Kwankwaso ya ja kunnen 'yan siyasa kan su daina siyasantar da matsalar rashin tsaron da ta tana addabar kasar nan.
Jigon APC a Kano, Musa Ilyasu Kwankwaso ya yi magana kan hadakar jiga-jigan jam'iyyun adawa kan zaben 2027 inda ya ce Bola Tinubu ne zai sake nasara karo na biyu.
Sanusi Sa'id Kiru ya rike kwamishina a zamanin APC, ya soki gwamnatin NNPP. Amma an gano NGO na kasashen duniya in suka turo kudi, awon gaba da aka rika yi.
Alhaji Musa Iliyasu Kwankwaso
Samu kari