Yan ta'adda
Dakarun sojoji sun samu nasarar sheke miyagun 'yan ta'adda a jihohin Kaduna da Katsina. 'Yan ta'adda hudu suka halaka bayan sun kai musu farmaki.
Wasu miyagun 'yan bindiga sun yi awon gaba da shugaban jam'iyyar PDP a jihar Edo. 'Yan bindigan sun sace shugaban jam'iyyar ne bayan ya gama ganawa da gwamna.
An shawarci shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu, ya dauki hanyar tattaunawa da 'yan bindiga don ceto dalibai da matan da aka sace a jihohin Kaduna da Borno.
Wasu gungun miyagun 'yan ta'adda dauke da makamai sun sake kai harin ta'addanci a wani kauye da ke karamar hukumar Kajuru ta jihar Kaduna, a ranar Asabar.
Sanannen malamin addinin musuluncin can, Sheikh Ahmed Abubakar Gumi, ya fadi kuskuren da gwamnatin tarayya ke yi wajen kawo karshen 'yan bindiga.
Yayin da ake fama da matsalar tsaro a yankin Arewacin Najeriya, Gwamna Uba Sani na jihar Kaduna ya ce an kwashe daliban da aka sace zuwa jihohi makwabta.
Shahararren Fasto Elijah Ayodele ya gargadi Shugaba Bola Tinubu kan yin sulhu da Sheikh Ahmed Gumi ya ce zai jagoranta inda ya ce shi ma abin bincike ne.
'Yan bindigan da suka yi garkuwa da dalibai a jihar Kaduna, sun aika da bujayarsunkan kudaden fansan da za a biya kafin yaran su shaki iskar 'yanci.
Wasu miyagun 'yan bindiga dauke da makamai sun kai hari a jihar Kaduna inda suka tafka sabuwar barna. Sun halaka mutum daya da sace wasu mutum takwas a harin.
Yan ta'adda
Samu kari