Yan ta'adda
A labarin nan za a ji cewa shugaban kasa ya kafa kwamiti mai dauke da mutum 11 wanda zai jagoranci sabon tsarin da za a fitar a lasar nan na shekaru masu zuwa.s
Sojojin saman Najeriya sun kashe mayakan kungiyar ISWAP guda takwas a wani harin sama da aka kai Timbuktu Triangle a Borno bayan samun bayanan sirri.
A baya, mun kawo labarin cewa rundunar sojin Najeriya ya kai daukin gaggawa zuwa jihar Zamfara inda yan bindiga suka budewa matafiya wuta da zummar sace su.
A baya, mun wallafa cewa dakarun sojin Najeriya sun gano cewa akwai sauran yan ta'adda da ke rakabe a kusa da kauyen jihar Sokoto bayan wani hari.
A labarin nan, za a ji cewa Najeriya ta bayyana cewa ta yi shirin fara kera makaman da za ta yi amfani da su wurin fatattakar yan ta'adda da suka addabi jama'a.
An kashe mutane 32 a Ungushi da ke Kebbe ta Sokoto bayan ‘yan bindiga sun kai hari, yayin da mazauna yankin suka tsere daga gidajensu saboda tsananin rashin tsaro.
Fasto Oliver Dashe ya bukaci Kiristoci su kara addu’a domin kawo karshen Boko Haram, tare da kira ga gwamnati ta tallafa wa jami’an tsaro wajen yaki da ‘yan ta’adda.
Ana fargabar 'yan ta'addan Lakurawa sun kashe sojoji hudu yayin da sama da 300 daga cikin ‘yan ta’addan suka kai hari Kebbe a jihar Sokoto. Sun yi sace-sace.
Sojojin Najeriya sun ƙaddamar da Operation Clean Sweep IV kan ’yan ta’adda a Arewa maso Yamma, inda aka tarwatsa maboyarsu tare da kai hare-hare a Katsina da Zamfara
Yan ta'adda
Samu kari