Yan ta'adda
Kungiyar 'yan ta'adda ta ISWAP ta nada sabon kwamanda mai suna Abu Khalifa baya sojojin Najeriya sun kashe kwamandan kungiyar mai suna Julaibib a daji.
Rundunar sojin Najeriya ta yi kazamin artabu da 'yan bindiga sama da 100 a dajin Zamfara. An hallaka 'yan bindiga da dama ciki harda Gwaska Dan Karami.
Gwamna Francis Nwifuru na Ebonyi ya rufe makarantu a Amasiri bayan harin da ya yi sanadin kisan mutane hudu, yana tabbatar da doka da oda a yankin.
Amurka ta gargaɗi ƴan ƙasarta kan ziyartar jihohin Najeriya 18 saboda garkuwa da ta'addanci; ta bayyana Najeriya a matsayin wurin da ke da babban haɗari a 2026.
'Yan bindiga sun kona ofishin yan sanda da coci a Agwara, Jihar Niger; sun sace mutane 5 a harin asuba na yau 1 ga Fabrairu, 2026. Runduna ta tabbatar da lamarin.
Dakarun Operation Hadin Kai sun kashe Abu Khalid, wani mataimakin kwamandan Boko Haram, da mayaka 10 a Sambisa; an kwato makamai masu tarin yawa.
Dakarun sojojin Najeriya sun samu gagarumar nasara a yakin da suke yi da 'yan ta'adda masu tayar da kayar baya. Sojojin sun kashe wani babban kwamandan ISWAP.
Tsohon Ministan sadarwa, Adebayo Shittu, ya yi magana kan matsalar rashin tsaro da cin hanci. Adebayo ya bayyana abin da ya hana Bubari magance matsalolin.
Dakarun Najeriya sun yi wa 'yan bindiga ruwan wuta a jihar Kwara bayan kaddamar da sabon farmakin Operation Igbo Danu domin kawar da 'yan ta'adda a dazuka.
Yan ta'adda
Samu kari