Shugaban kasar Amurka, Donald Trump, ya yi maganganu kan yakin da kasarsa ke yi da Jamhuriyar Musulunci ta Iran. Daga baya ya warware wasu daga cikinsu.
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump, ya yi maganganu kan yakin da kasarsa ke yi da Jamhuriyar Musulunci ta Iran. Daga baya ya warware wasu daga cikinsu.
Wata kungiyar matasa mai goyon bayan shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ta koka kan lalata allon tallata shugaban kasar a Akure, jihar Ondo kan zaben 2027.
Mun ji cewa an kama wasu Mata da su kayi shahada su ka shiga gidan yari da mugayen kwayoyi, Wadannan Mata da su ka shiga gidan kurkuku da kwayoyi domin su ba wani sun fada hannun Hukuma inda yanzu kashin su zai bushe.
Tsohon ministan tsaro, Laftanar Janar Theophilus Danjuma mai ritaya, ya ce a tashi a farga kan barazana ta kitimurmurar wasu maha'inta da ke kulle-kullen gindaya wasu munanan ababe na ta'ada domin tafka magudi a zaben 2019.
Akwai alamu masu karfi da ke nuni ga cewa a mako mai zuwa za a fara biyan sabon karin albashin da shugaban kasa Muhammadu Buhari ya amince ayi wa jami’an yan sanda a wata Nuwamban shekarar da ya gabata do karfafa masu gwiwa.
Tsohon shugaban kasa Olusegun basanjo ya bayyana cewa jam’iyyar APCza ta shiga wuta idan da za a yi mata hisabi. Obasanjo ya soki shugaban kasa Muhammau Buhari akan zargin cewa yana la’akari da kabilanci wajen nade-naden mukamai
Tsohon shugaba kasa, Olusegun Obasanjo y bayyana wasu dalilai da suka sanya shi marawa tsohon mataimakinsa, Atiku Abubakar baya duk da cewar a baya ya sha alwashin kin mara masa baya wajen neman shugabancin kasa.
Mun ji cewa Matan Atiku, Jennifer Atiku na nema masa kuri’u a fadin Najeriya. Jennifer Douglas Abubakar ta zanta da Matan Kudancin Najeriya a wani taro da jam’iyyar PDP ta shirya kwanan nan. Misis Atiku ta nemi jama'a su zabi PDP.
Buhari ya isa garin Damaturu ne da misalin karfe 2:15 na rana, jim kadan bayan ya fito daga garin Maiduguri na jahar Borno, inda a can ma yayi gaba da gaba da dimbin masoyansa da suka yi fitar farin dango wajen tarbarsa.
Atiku Abubakar, dan takarar shugabancin kasa na jam'iyyar PDP ya lissafa 'gurbatattun' mutane 30 da ke aiki tare da shugaba Muhammadu Buhari. Mai taimakawa na musamman a fanin watsa labarai, Phrank Shu'aibu ne ya fitar da jerin su
Jirgin yakin neman zaben shugaba Buhari a matsayin shugaban kasar Najeriya a karo na biyu, karkashin jam'iyyar APC, ya ziyarci jihar Yobe. Dubun dubatar jama'a ne su ka yi dafifi domin tarba da nuna soyayya da goyon baya ga shugab
Siyasa
Samu kari