A labarin nan, za a ji wani kamfanin kamun kafa a Amurka mai suna Von Batten-Montague-York, L.C. y samu kwangilar inganta sunan Atiku Abubakar gabanin zaben 2027.
A labarin nan, za a ji wani kamfanin kamun kafa a Amurka mai suna Von Batten-Montague-York, L.C. y samu kwangilar inganta sunan Atiku Abubakar gabanin zaben 2027.
A labarin nan, za a ji wani kamfanin kamun kafa a Amurka mai suna Von Batten-Montague-York, L.C. y samu kwangilar inganta sunan Atiku Abubakar gabanin zaben 2027.
Jami'u Abiola, babban dan marigayi Cif MKO Abiola, ya caccaki tsohon shugaban kasa Olusegun Obasanjo a kan "cin moriyar ganga da yasar da kwaurenta" ta hanyar kin tuna wa da mahaifin su da ya mutu a fafutikar kafa dimokradiyya a
Shugaba Muhammadu Buhari ya cire babban sakataren asusun tallafawa ilimi na jami'o'i (TETFund), Dr. Abdullahi Baffa Bichi. The Sun ta ruwaito cewa an maye gurbinsa ne da tsohon sakataren hukumar, Farfesaa Elias Suleiman Bogoro. Ka
Tsohon shugaban kasa Olusegun Obasanjo ya bayyana cewa ya zama dole yan Najeriya su gode ma shugaban Kasa Muhammadu Buhari akan gudunmawar da ya bayar wajen ci gaban kasar. Obasanjo ya bayyana hakan a ranar Lahadi.
Wani Malamin coci a Anambra yace Jam’iyyar APC za ta doke PDP. Babban Shehin Malami ya dubo Jam’iyyar da za ta ci zaben 2019 amma za a iya rigima. Faston yace duk da shi rikakken ‘Dan PDP ne, amma APC za ta ci zabe.
Shugaban kungiyar Izala ta kasa (JIBWIS), Sheikh Bala Lau, ya kalubalanci gwamnan jihar Kaduna, Malam Nasir El_Rufa'i, da shugaban kasa, Muhammadu Buhari, da su fito su bayyana lokacin da su ka bashi kyautar mota. A wata sanarwa
Za ku ji labarin wasannin kwallon kafa na wannan makon inda Arsenal, Man Utd, Real, PSG duk su ka yi nasara, yayin Chelsea ta sha kashi a makon na yau. A gobe Juventus za tayi wasan ta saboda fafatawar da tayi da Milan.
A yau shafin jaridar Legit.ng ya kawo muku cikakken jerin sunayen 'yan takarar kujerar shugaban kasa guda 73 tare da jam'iyyun su da za su fafata a yayin babban zaben kasa da za a gudanar a ranar 16 ga watana Fabrairu na gobe.
Malamin nan kungiyar Jama’atul Izalatul Bidi’a Waikamatus Sunnah da ya nemi a zabi Buhari ya tashi da dirka-dirkan motoci a hannun wani Gwamnan Arewa. Gwamnan APC ya rabawa Malamin addini mota saboda goyon bayan Buhari.
‘Yan Majalisar Najeriya sun soki hambarar da Gwamnatin Shagari da aka yi. A kwanan nan ne‘Yan Majalisar Najeriya su ka dadu su ka yi Allah wadai da abin da Buhari inda su kace kifar da Shagari yayi wa Najeriya barna.
Siyasa
Samu kari