A labarin nan, za a ji cewa ficewar tsohon ɗan takarar gwamnan Kano, Nasiru Yusuf Gawuna ta fara taba APC, an fara samun masu barin jam'iyyar zuwa ADC.
A labarin nan, za a ji cewa ficewar tsohon ɗan takarar gwamnan Kano, Nasiru Yusuf Gawuna ta fara taba APC, an fara samun masu barin jam'iyyar zuwa ADC.
Wata kungiyar matasa mai goyon bayan shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ta koka kan lalata allon tallata shugaban kasar a Akure, jihar Ondo kan zaben 2027.
Mun ji cewa Gwamnan APC yayi karin haske bayan an jefi Shugaba Buhari. Amosun ya gargadi Manyan APC game da shirin murde zaben Jihar inda yake magana a kan rigimar da ta barke wajen kamfe jiya.
Yayin da ya rage sauran kwanaki biyar kacal a gudanar da babban zaben kasa na kujerar shugaban kasa a ranar Asabar, 16 ga watan Fabrairu, akwai jerin 'yan takara 72 masu hankoron kujera mulki da kuma akala ta jagorancin kasar nan.
Jam’iyyar All Progressive Congress (APC) gab da sake yin babban kamu inda kwamishinoni masu ci a jam’iyyar Peoples Democratic Party (PDP) ke shirin komawa jam’iyyar, a cewar shugaban sanatocin Arewa, Sanata Aliyu Magatakarda.
Raotanni sun kawo cewa a yau Talata, 12 ga watan Fabrairu ne Kotun koli a Najeriya za ta yanke hukunci kan daukaka karar da jam'iyyar APC mai mulki a kasar ta yi dangane da tsayar da dan takarar gwamnan jihar Rivers.
A ranar Lahadin da ta gabata ne dan takarar kujerar shugaban kasa na jam'iyyar PDP, Alhaji Atiku Abubakar, ya gudanar da taron sa na yakin neman zabe cikin tsohon birni na Kano Dabo yayin cika da batsewa ta dumbin magoya baya.
Mun ji labari cewa babban Mawakin nan da ake ji da shi Davido ya bayyana wadanda zai zaba a zaben 2019. Mawakin nan na kasar nan da yayi fice tun yace babu ruwan sa da yin sak. Davido yace ba zai zabi Shugaban kasa Buhari ba.
Daya daga cikin fitattun fuskoki a masana'antar shirya fina-finan Hausa ta Kannywood Maryam Gidado wadda aka fi sani da Maryam Babban Yaro ta bi bayan jarumi Adam A. Zango inda ta bayyana goyon bayan ta ga jarumin game da sauya sh
Ko shakka ba bu birnin Kano ya cika ya batse yayin da magoyo baya tamkar ridi suka yi turuwa sanye da jajeyen huluna domin yiwa Wazirin Adamawa kyakkyawar tarba da bai samu makamanciyar ta ba a duk ilahirin jihohin Najeriya.
Titi Abubakar, daya daga cikin Matan dan takarar kujerar shugaban kasa na jam'iyyar PDP, Alhaji Atiku Abubakar, ta ce ba bu wata makawa Mijin ta zai zamto shugaban kasar Najeriya a yayin babban zabe da za a gudanar a ranar Asabar.
Siyasa
Samu kari