A labarin nan, za a ji cewa ficewar tsohon ɗan takarar gwamnan Kano, Nasiru Yusuf Gawuna ta fara taba APC, an fara samun masu barin jam'iyyar zuwa ADC.
A labarin nan, za a ji cewa ficewar tsohon ɗan takarar gwamnan Kano, Nasiru Yusuf Gawuna ta fara taba APC, an fara samun masu barin jam'iyyar zuwa ADC.
Wata kungiyar matasa mai goyon bayan shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ta koka kan lalata allon tallata shugaban kasar a Akure, jihar Ondo kan zaben 2027.
A sakamakon wani bincike da manema labarai na jaridar The Nation suka gudanar ya bayyana yadda al'ummar jihohin kasar nan za su jefa kuri'un su yayin babban zaben kujerar shugaban kasa da za a gudanar a ranar 16 ga watan Fabrairu.
A cewar Rochas dai, an ci amanarsa, musamman ganin yadda ya bautawa jam'iyya ya kuma kyautata wa wadanda yake ganin a karkashinsa suke. Gwaman yace musamman Adams Oshiomhole, da ma Rotimi Amaechi, sune ummul aba-isin wahalarsa...
Mun samu cewa, a jiya Talata, 5 ga watan Fabrairu, jihar Taraba da ke Arewa maso Gabashin kasar nan ta cika ta batse yayin gudanar da taron yakin neman zabe na dan takarar kujerar shugaban kasa na jam'iyyar PDP, Atiku Abubakar.
Gwamnan jihar Sokoto, Aminu Waziri Tambuwal, ya cire kwaminnan san a yada labarai, Bello Goronyo, bisa zargin sa da yin zagon kasa ga takara da gwamnatin Tambuwal. A jawabin da Abu Shekara, kakakin gwamnan ya fitar, ya ce Tambuwal
Mun ji cewa mutuwa ta rutsa da wasu Manyan APC a hadarin mota da ya auku a cikin Legas. Motar mutanen ta kife ne a kan titi. An dai yi kokari kai mutanen da hadarin da ya auka da su zuwa asibiti, amma ba ayi nasarar ceto
Tsohuwar ministar kasuwanci a karkashin gwamnatin tsohon Shugaban kasa Goodluck Jonathan, Misi Josephine Tapgun ta sauya sheka daga jam’iyyar People’s Democratic Party (PDP) zuwa All Progressives Congress (APC).
Rundunar ta ce ba za ta ragawa duk wanda aka samu yana saba dokar hana amfani da wadandan abubuwan a motoccin da ba na gwamnati ba. A cikin wata sanarwa da Kakakin rundunar 'yan sanda SP Orlando Ikeokwu ya fitar a jiya, rundunar t
Majiyar Legit.ng ta ruwaito a yayin ziyarar, Clinton zai yi ganawar sirri da shugaban kasa Muhammadu Buhari, wanda ke neman zarcewa a karkashin inuwar jam’iyyar APC, sa’annan zai goga gemu da gemu da babban abokin hamayyan Buhari,
A yau Litinin 4 ga watan Fabrairu, dan takarar kujerar shugaban kasa na jam'iyyar adawa ta PDP, Atiku Abubakar, ya girgiza magoya bayan sa yayin taron yakin neman zabe da ya gudanar cikin birnin Gusau na jihar Zamfara.
Siyasa
Samu kari