Wata babbar kotun tarayya da ke zamanta a Abuka ta amince da bukatar da hukumar yaki da cin hanci da rashawa ta ICPC ta nema a shari'ar ta da Nasir El-Rufai.
Wata babbar kotun tarayya da ke zamanta a Abuka ta amince da bukatar da hukumar yaki da cin hanci da rashawa ta ICPC ta nema a shari'ar ta da Nasir El-Rufai.
'Yan sandan Legas na binciken mutuwar ma'aikatan Nollywood biyu, GeeTee Imeh da Ayodeji, da aka tsinci gawarwakinsu a mota a Lekki ranar 7 ga Fabrairu, 2026.
Bayan bikin cika shekaru 10 da kafuwa, tashar Arewa 24 ta kawo sababbin zafafan shirye shirye guda uku da suka hada da Arewa Gen Z, Jaru Road, Climate Change Africa.
Ɗan barkwanci mai ashariya daga Arewacin Najeriya, Umar Bush ya shiga ofishinsa a hukumance bayan nada shi hadimi na musamman a bangaren nishadi a Abuja.
Fitaccen mai barkwancin nan daga Arewa, Umar Bush ya samu mukamin mai tallafawa Hon. Mohammed Abba Isah kan harkokin nishadi a ofishin Shugaba Bola Tinubu.
Wasu masu amfani da shafukan sada zumunta sun fara yada bidiyo mawaki Dauda Kahuta Rarara da cewa ya sauya sheka zuwa jam'iyyar PDP, amma an gano ba shi ba ne.
Bidiyon wani yaro wanda har yanzu ba a bayyana shekarunsa ba ya dauki hankali matuka saboda matukar tsayi da ya ke da shi mai ban mamaki. Ana ganin dan Sudan ne.
Bidiyon wani da ake zargin magidanci ne kwance a bayan matarsa tana tuka babur ya dauka hankali. Ya yi share-share yana sharbar bacci yayin da ta dage tana tuki.
Wata 'yar Najeriya dake aikin koyarwa a kasar Japan ta nuna takaicinta kan yadda dalibanta ke kiranta da biri saboda nuna banbancin launin fata. Tace ta gaji.
Fasto Fufeyin na babbar coci a Legas ya baza haja, yana siyar da sabulu, turare, riga da masoron dake janyo arziki mai yawa da waraka da cututtuka kala-kala.
An hango ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyesom Wike sanye da wata rigar da kudinta ya kai Naira miliyan 3 a warin wani taron kaddamar da tashar motar Mabushi.
Nishadi
Samu kari