Ministocin cikin gida na kasashen Saudiyya da Qatar sun tattauna ta wayar tarho kan tasirin yakin Iran da Amurka/Isra'ila a yankin Gabas ta Tsakiya.
Ministocin cikin gida na kasashen Saudiyya da Qatar sun tattauna ta wayar tarho kan tasirin yakin Iran da Amurka/Isra'ila a yankin Gabas ta Tsakiya.
Wani ɗan Najeriya mai suna Abubakar Adamu ya roƙi gwamnatin tarayya ta dawo da shi gida daga Rasha, yana zargin an yaudare shi shiga soja ba da son shi ba.
Kungiyar cigaban Gobir ta bukaci gwamnatin Sokoto da gwamnatin Bola Tiubu su nemo gawar mariyagi Sarkin Gobir da yan bindiga siuka yiwa kisan gilla.
Masoyan fitaccen dan wasan kwallon kafa na duniya, Cristiano Ronaldo sun kai mutum biliyan 1. Ronaldo ya ce wannan nasarar tasa ce da masu nuna kauna a gare shi.
Mai martaba sarkin Osun, Oba Gabriel Adekunle Aromolan ya rasu bayan jinya da ya yi. Oba Gabriel Adekunle Aromolan ya shafe shekaru 42 a kan karaga.
Sheikh Sani Yahaya Jingir ya ce makiya Muslim Muslim ne suka kara kudin man fetur domin su bata mulkin Bola Tinubu. Ajuri Ngelale ya ajiye aiki a fadar shugaban kasa
Tsohon shugaban kasa. Olusegun Obasanjo ya yi ta'aziyyar rasuwar Hajiya Dada Musa Yar'adua a Katsina. Obasanjo ya fadi halayen Hajiya Dada masu kyau.
Mun tattaro bayanan manyan sarakunan Najeriya 7 da suka rigamu gidan gaskiya a cikin watanni 8 na shekarar 2024 da muke ciki. Mutuwar Sarkin Gobir ta girgiza jama'a.
Rundunar 'yan sandan jihar Legas ta fara gudanar da bincike kan yadda wata matashiya ta rasa ranta a lokacin da ake yi mata tiyatar karin mazaune a yankin Lekki.
Cikakken jerin jami’o’i 7 da suka karrama Aliko Dangote da digirin girmamawa a bisa irin gudunmawar da ya ke bayarwa wajen kasuwanci da ayyukan jin kai.
Wani magidancin mai suna Yahaya Nafi'u da ke birnin Ilorin ya bukaci al'umma su taimaka masa saboda halin da ake ciki bayan matarsa ta haifi jarirai 11.
Mutane
Samu kari