Rai ya yi halinsa: Hafsatu Yusuf, matar da ta haifi 'yan biyar a Kano, ta riga mu gidan gaskiya sakamakon zubar jini bayan haihuwa a daren ranar Laraba.
Rai ya yi halinsa: Hafsatu Yusuf, matar da ta haifi 'yan biyar a Kano, ta riga mu gidan gaskiya sakamakon zubar jini bayan haihuwa a daren ranar Laraba.
An shiga jimami bayan sanar da mutuwar fitacciyar mawakiyar yabo na addinin Kirista a Najeriya, Aduke Ajayi ta yi bankwana da duniya a jiya Litinin.
'Yan hudun da aka haifawa Sodiq Olayode na kara samun tallafi jama'a, inda har yanzu ake mikawa iyayensu tallafin kudi, inda gidauniyar Otedola ta mika masu N5m.
Wata mata mai suna Ella Jeffery ta dauki hankulan masu amfani da shafukan sada zumunta da hukumar shige da fice da ta kasa bayan yaga fasfon mijinta.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya nuna damuwa kan mutuwar tsohon shugaban CAF Issa Hayatou. Marigayi Issa Hayatou ya rike mukaddashin shugaban FIFA.
Hankalin mahukuntan makarantar Liberty da ke Ikota a jihar Legas da masu amfani da shafukan zumunta ya koma kan tsohuwar makamar makarantar, Folake Olaleye.
Wanda ya kafa kuma dandanlin sada zumunta na Telegram, Pavel Durov, ya ba da labarin yadda ya haifi ‘ya’ya 100 a sassan duniya duk da cewa bai yi aure ba.
Rahotanni sun bayyana cewa Allah ya karbi rayuwar fitacciyar mawakiya kuma jarumar Nollywood, Ms Onyeka Onwenu a wajen wasan bikin zagayowar ranar haihuwa.
Shugaba Bola Tinubu ya ja wasu yan gwagwarmaya cikin gwamnati da suka kasance suna shiga zanga zanga a baya amma suke adawa da zanga zanga a yanzu.
Fitacciyar jarumar Nollywood Egbuson-Akande, ta musanta rade-radin dake yawo na cewa tana mu'amala da shugaban majalisar dattawa, Sanata Godswill Akpabio.
Mutane
Samu kari