A labarin nan, za a ji cewa an samu nasarar shawo kan wasu daga cikin masu neman tikitin takarar sanatan Kano ta Tsakiya bayan wani zama a birnin Abuja.
A labarin nan, za a ji cewa an samu nasarar shawo kan wasu daga cikin masu neman tikitin takarar sanatan Kano ta Tsakiya bayan wani zama a birnin Abuja.
Rai ya yi halinsa: Hafsatu Yusuf, matar da ta haifi 'yan biyar a Kano, ta riga mu gidan gaskiya sakamakon zubar jini bayan haihuwa a daren ranar Laraba.
Gwamnonin Arewa sun taya shugaba Buhari murnar cika shekaru 82 da haihuwa. Shugaban gwamnonin Arewa, Inuwa Yahaya be ya tura sakon ga Buhari a yau.
Ice Prince ya bayyana wahalhalunsa a matsayin maraya, ya gaza shiga jami’a saboda N20,000, amma ya ce nasararsa hujja ce cewa komai zai yiwu a rayuwa.
Shugaban kasa Bola Tinubu ya nada manyan malaman Izala mukamai a gwamnatinsa. Sheikh Farfesa Abdullahi Sale Usman Pakistan da Salisu Shehu na cikin malaman.
Ma'aurata mafi tsufa a duniya sun syi aure yayin da suka haura shekaru 100. Angon dan shekaru 100 ya auri yar shekaru 102. Yan uwa sun shaida auren.
Gwamnan soji na farko a jihar Ondo, Ita David Ikpeme ya rasu bayan fama da rashin lafiya. Gwamnan Ondo na yanzu ya yi jimamin rashin tare da alkawarin masa jana'iza.
Wani matashin mai tsaron gona ya yi karfin hali. Sule Gende ya hada kai da abokansa don a sace shi. Ya nemi a biyasu miliyoyin Naira a matsayin fansa.
Wanda ya shahara da sukan tikitin Muslim Muslim ya samu muƙami a gwamnatin Tinubu. Daniel Bwala ya sha titsiye yayin da aka masa tambayoyi kan shiga gwamant
Za a daura auren ya'yan Sanata Barau Jibrin a fadar Aminu Ado Bayero. Za a yi auren ɗan Sanata Barau ne da ɗan Nasir Ado Bayero a Kofar Nassarawa a Kano
Gwamnatin Neja ta yi ta'aziyyar rasuwar babban limamin Minna, Sheikh Ibrahim Isa Fari. Limamin shi ne na uku cikin manyan malamai da suka rasu a Arewa a mako 1.
Mutane
Samu kari