An yada wasu rahotanni masu nuna cewa an dauki jagoran addini na Iran, Mojtaba Khamenei, zuwa Rasha don jinya. Jakadan Iran a Rasha ya yi bayani.
An yada wasu rahotanni masu nuna cewa an dauki jagoran addini na Iran, Mojtaba Khamenei, zuwa Rasha don jinya. Jakadan Iran a Rasha ya yi bayani.
Shirin FUCAP na Unilever Nigeria da UNICEF ya horar da matasa sama da 900,000 da dabarun aiki, fasahar kasuwanci domin shiryawa duniyar aiki ta zamani.
Ice Prince ya bayyana wahalhalunsa a matsayin maraya, ya gaza shiga jami’a saboda N20,000, amma ya ce nasararsa hujja ce cewa komai zai yiwu a rayuwa.
Shugaban kasa Bola Tinubu ya nada manyan malaman Izala mukamai a gwamnatinsa. Sheikh Farfesa Abdullahi Sale Usman Pakistan da Salisu Shehu na cikin malaman.
Ma'aurata mafi tsufa a duniya sun syi aure yayin da suka haura shekaru 100. Angon dan shekaru 100 ya auri yar shekaru 102. Yan uwa sun shaida auren.
Gwamnan soji na farko a jihar Ondo, Ita David Ikpeme ya rasu bayan fama da rashin lafiya. Gwamnan Ondo na yanzu ya yi jimamin rashin tare da alkawarin masa jana'iza.
Wani matashin mai tsaron gona ya yi karfin hali. Sule Gende ya hada kai da abokansa don a sace shi. Ya nemi a biyasu miliyoyin Naira a matsayin fansa.
Wanda ya shahara da sukan tikitin Muslim Muslim ya samu muƙami a gwamnatin Tinubu. Daniel Bwala ya sha titsiye yayin da aka masa tambayoyi kan shiga gwamant
Za a daura auren ya'yan Sanata Barau Jibrin a fadar Aminu Ado Bayero. Za a yi auren ɗan Sanata Barau ne da ɗan Nasir Ado Bayero a Kofar Nassarawa a Kano
Gwamnatin Neja ta yi ta'aziyyar rasuwar babban limamin Minna, Sheikh Ibrahim Isa Fari. Limamin shi ne na uku cikin manyan malamai da suka rasu a Arewa a mako 1.
Sanata Rabi'u Kwankwaso ya yi godiya ga al'umma bayan daura aure yarsa, Aisha da Fahad Dahiru Mangal. Kwankwaso ya yi godiya ga mutanen Kano baki daya.
Mutane
Samu kari