Shugaba Bola Tinubu ya fara hutun makonni uku a Turai, inda zai fara zaman hutun ne a London kafin ya dawo Najeriya domin yakin neman zaben 2027.
Shugaba Bola Tinubu ya fara hutun makonni uku a Turai, inda zai fara zaman hutun ne a London kafin ya dawo Najeriya domin yakin neman zaben 2027.
Dan wasan barkwanci AY Makun ya ce ya daina zuwa coci saboda rade-radin da ake yi kansa, yana mai tambayar ko coci ta daina zama mafakar masu neman gafara.
An yi jana'izar mahaifiyar gwamnan Jigawa, yayin da ya tafi aikin kwanaki kasar China. Wannan shi ne dalilin da ya sa gwamnan bai halarci jana'izar mahaifiyarsa ba.
Gwamnan jihar Jigawa ya shiga jimami bayan rasuwar mahaifiyarsa a yau Laraba. Za a yi jana'izar Hajiya Maryam Namadi a yau Laraba a Kafin Hausa karfe 4:30.
Tinubu ya yi nade naden mukamai amma daga bisani ya soke su, wanda ya janyo ce-ce-ku-ce a cikin al'umma. Legit ta jero mutum 10 da irin hakan ta faru da su.
Gwamnonin Arewa sun taya shugaba Buhari murnar cika shekaru 82 da haihuwa. Shugaban gwamnonin Arewa, Inuwa Yahaya be ya tura sakon ga Buhari a yau.
Ice Prince ya bayyana wahalhalunsa a matsayin maraya, ya gaza shiga jami’a saboda N20,000, amma ya ce nasararsa hujja ce cewa komai zai yiwu a rayuwa.
Shugaban kasa Bola Tinubu ya nada manyan malaman Izala mukamai a gwamnatinsa. Sheikh Farfesa Abdullahi Sale Usman Pakistan da Salisu Shehu na cikin malaman.
Ma'aurata mafi tsufa a duniya sun syi aure yayin da suka haura shekaru 100. Angon dan shekaru 100 ya auri yar shekaru 102. Yan uwa sun shaida auren.
Gwamnan soji na farko a jihar Ondo, Ita David Ikpeme ya rasu bayan fama da rashin lafiya. Gwamnan Ondo na yanzu ya yi jimamin rashin tare da alkawarin masa jana'iza.
Wani matashin mai tsaron gona ya yi karfin hali. Sule Gende ya hada kai da abokansa don a sace shi. Ya nemi a biyasu miliyoyin Naira a matsayin fansa.
Mutane
Samu kari