Latest
Gwamnatin jihar Kano karkashin jagorancin Gwamna Abba Kabir Yusuf za ta kashe N8bn domin shirin ciyarwa a watan Ramadan da muke ciki. Shirye-shrye sun kankama.
Rahotanni sun tabbatar da cewa wasu 'yan bindiga sun yi ta'asa a jihar Zamfara inda suka yi garkuwa da wasu shugabannin APC biyar daga Kaura Namoda ta Kudu.
Bayan sanar da rasuwar tsohuwar minista a Najeriya, Chif Adenike Ebun Oyagbola, Gwamna Dapo Abiodun ya nuna alhinin game da rasuwar mace ta farko da ta zama minista.
Rahotanni sun tabbatar da cewa an sanar da rasuwar Sarkin Sasa da ke Ibadan a jihar Oyo, Alhaji Haruna Maiyasin bayan ya shafe shekaru da dama a sarauta.
Karamin ministan gidaje, Abdullahi Ata, ya caccaki mataimakin gwamnan jihar Kano, kan kalaman da ya yi dangane da shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu.
Wasu miyagun 'yan bindiga sun hallaka jami'an tsaro na 'yan banga a wanni harin kwanton bauna da suka kai musu a cikin dajin Matankari da ke cikin jihar Kebbi.
Wasu masana sun yi ta hasashen farashin abinci zai yi sauki kamar yadda ake samu yanzu inda rahotanni suka tabbatar da cewa hatsi na kara raguwa a farashi.
Mataimakin shugaban majalisar dattawa, Sanata Barau I. Jibrin ya bayyaja cewa zai haɗa kai da Sanata Muntari Ɗandutse wajen tabbatar da kirkiro jihar Karaduwa.
Tsohon sanatan Kaduna ta Tsakiya, Sanata Shehu Sani, ya caccaki Malam Nasir El-Rufai. Shehu Sani ya ce tsohon gwamnan ya jawowa APC a asara a jihar Kaduna.
Masu zafi
Samu kari