Latest
A rahoton nan, za a ji wasu daga cikin gwamnonin jihohi sun soma shirye-shiryen shiga kotu da Ministan shari’a, Abubakar Malami da Gwamnan CBN, Godwin Emefiele.
Wasu 'yan daba sun yi ruwan duwatsu kan ayariɓ tawagar kamfen ɗan takarar gwamna karkashin inuwar Labour Party a jihar Kaduna, Jonathan Asake, sun jikkata 4.
Za a ji Sanata Shehu Sani ya fadi yadda ya taimakawa Musulmai a Giwa, Birnin Gwari, Jere, Rigasa da sauransu, ya ce 'Yan APC ba su yi komai ba sai yaudara.
Gwamnatin Kogi ta gargadi bankuna da daidaikun mutane wadanda basu karbar tsaffin kudi cewa zasu iya fuskantar hukunci domin hakan saba umurnin kotun koli ne.
Abu Namu Maganin a Kwabe Mu: Gbajabiamila Shugaban Malisar Dokoki Tsohon Bulailiya ne ya Kere Sa'a A Jerin Wadanda Zasu Iya Zamtowa Tinubu Shugaban Ma'aikata
Allah Ya Yiwa Shahrarren Dan Kwangila a Jihar Kano, Alhaji Sani Dahiru Yakasai, Rasuwa a ranar Alhamis, 9 ga watan Maris 2023 bayan doguwar jinya da yayi fama.
Gwamnan Katsina, Aminu Bello Masari ya sake korar wasu manyan jami'an gwamnatinsa guda uku da suka hada da Alhaji Bilyaminu Mohammed Rimi da Amina Lawal Dauda.
Dalilin Tikitin Muslim-Muslim: Wani Gawurceccen Jigon dake cikin jam'iyyar APC Daga Nan Arewa Yayi Wani Kira a Bawa Kirista Daman Zama Shugaban jam'iyyar APC
Yan bindiga a Kaduna sun kai hari garuruwan Karimbu-Kahugu a karamar hukumar Lere a Kaduna a safiyar ranar Juma'a inda suka kashe dan fasto tare da sace matarsa
Masu zafi
Samu kari