Latest
Mohammed Umar Abba ne shi ne ke da matsayin shugaban riƙo na hukumar yaki da masu yi wa tattalin arziƙin ƙasa ta'annati (EFCC), tun a lokacin da aka dakatar da.
Hukumar kula da abinci da magunguna ta NAFDAC ta kai samame tare da kulle kamfanin hada magungunan gargajiya na Baban Aisha da ke Tafa cikin birnin Kaduna.
Abdulrasheed Bawa, dakataccen shugaban Hukumar Yaki da Rashawa da Yi Wa Tattalin Arzikin Kasa Zagon Kasa, ya isa ofishin Hukumar Yan Sandan Farin Kaya, DSS.
Sanatan Ben Murray Bruce ya kwararawa Bola Tinubu yabo, ya caccaki tsofaffin Shugaban Najeriya. Bruce ya na jin dadin yadda Tinubu ya dauko mulkinsa a yanzu.
Kungiyar kare hakkin Bil Adama ta ce alkalumanta sun nuna mutum 123 sun mutu a zamanin Bola Tinubu. A ranar 29 ga watan Mayun 2023 Tinubu ya karbi mulkin kasar.
Bayanai sun fito kan yadda jagororin PDP su ka goyi bayan APC Majalisa. Nyesom Wike da mutanensa sun taimaka a samun nasarar Godswill Akpabio da Tajudeen Abbas
Akwai manyan malaman addini musamman fastoci da suka zama gwamnoni a jihohinsu bayan sun shiga siyasa. Fastocin suna yin bankwana da coci su tsunduma siyasa.
Gwamnatin Tarayyar Najeriya ta ce Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya bada umurnin dakatar da shugaban EFCC, Abdulrasheed Bawa ne don zarginsa da aokata ba dai-dai ba.
Tsohon mataimakin kakakin Majalisar Wakilai ta tara, Idris Wase ya bayyana cewa rashin daidaiton da ke cikin jam'iyyarsa ta APC ne ya sanya shi fitowa takarar.
Masu zafi
Samu kari