Latest
Majalisar dattawa ta fara a makon da ya gabata, tuni aka zabi wadanda za su shugabanci majalisar ba tare da wata matsala ba. Meye kuka sani gam da su haka.
Yanzu muke samun labarin yadda wasu tsageru suka hallaka matashin yaro a jihar Bauchi yayin da suka kai hari wata kasuwa a cikin birnin Jama'are da ke jihar.
Yayin da gyambon PDP ke ci gaba da warkewa, gwamnan jam'iyyar ya sake fame wa ta hanyar sukar dan takarar shugaban kasa Atiku Abubakar a kan gwamna Nyesom Wike.
Wani daurin aure ya zo da tsaiko yayin da ango ya gaza samun zobe ya shiga yatsarsa daidai, lamarin da ya jawo cece-kuce a kafar sada zumunta, an yi martani.
Yanzu muke samun labarin yadda wasu tsagerun 'yan bindiga suka kai hari kan ayarin tsohon gwamnan jihar Imo, inda suka hallaka wani dan sanda nan take a tawaga.
Mutane sun shiga damuwa da tashin hankali bayan da aka wayi garin ranar Asabar da labarin tsintar wani jariri a kusa kango da ba a kammala ba a birnin Kaduna.
Tsohon gwamnan jihar Rivers, Nyesom Wike ya bayyana irin kalubalen da ya fuskanta a 2018 amma bai fadawa kowa ba don magoya bayansa, ya ce har guba an saka masa
Yayin da aka sanar da ganin jinjirin watan Dhul Hijjah, akwai bukatar Musulmai su kiyaye ranaku 3 da ke da muhimmanci a wannan wata mai alfarma da za a shiga.
Dakarun sojin saman Najeriya sun samu nasarar sheƙe mayaƙan ƙungiyar ta'addancin ISWAP tare da kwamandojinsu a wani farmaki da suka kai maɓoyarsu a jihar Borno.
Masu zafi
Samu kari