Latest
Akwai yiwuwar Shugaba Tinubu zai bai wa Kwankwaso, ɗan takarar shugabancin ƙasa a jam'iyyar NNPP, muƙamin ministan tsaro. Kwankwaso ya taɓa riƙe muƙamin minist.
'Yan bindiga a dajin Kagarko da ke jihar Kaduna sun harbe kafar wani da ya yi kokarin guduwa daga komarsu mai suna Ifeanyi a karamar hukumar Kagara ta jihar.
Wani fitaccen lauya kuma ɗan rajin kare hakƙin ɗan adam ya bayyana dalilin da ya sanya Shugaba Tinubu ba zai iya korar farfesa Mahmooɗ Yakubu, shugaban INEC.
Mai shari'a Zainab Bulkachuwa ta musanta batun da mijinta Sanata Adamu Bulkachuwa ya yi na cewa yana yin matsala dan a cikin shari'o'in da take gudanarwa a.
Gwamnan jihar Kano, Injiniya Abba Kabir Yusuf ya amince da biyan kudin jarrabawar dalibai 55,000 don rubuta jarrabawar Hukumar NECO a jihar don inganta ilimi.
Rahotanni sun tabbatar da ƙungiyar ƙwadago ta ƙasa ta yi barazanar tsunduma cikin yajin aiki idan gwamnatin tarayya ta yi musu wasa da hankali kan cire tallafi.
Hukumar IMF ta yi farin ciki da tsarin da aka fito da shi na daidaita farashin kudin waje, za ta taimakawa Gwamnatin tarayya domin a karfafi tattalin arziki.
Rahotanni sun tabbatar da Shugaba Tinubu zai kammala haɗa sunayen ministocinsa a wata mai zuwa, domin miƙa majalisar dattawa ta tantancesu su fara aikinsu.
A ranar 24 ga watan Yuni za a zabi Shugaban kasa da 'Yan Majalisa a Sierra Leone. Tuni Yemi Osinbajo ya jagoranci tawagar kungiyar Commonwealth zuwa kasar.
Masu zafi
Samu kari