Latest
Wani bawan Allah ɗan kasuwa, Harisu Yahaya, ya ce aikin sheɗan nw ya jawo har ya yi wa budurwarsa ciki, ya faɗa wa Kotu ba zai iya ɗaukar nauyin yarsu ba.
Ministan kasafin kudi da tsare-tsaren tattalin arziki, Atiku Bagudu, ya ce shugaban kasa Tinubu ya amince da biliyan 18 don gudanar da zabukan Bayelsa, Imo da Kogi.
Wasu Angwaye da Amaren Auren Hisbah sun yi ƙarar Tsohon Kwamishinan Ganduje Malam Garba Yusuf a Babbar Kotun Shari'ar Muslunci ta Kasuwa da ke Shahuci a Kano.
Shugaban kasa Bola Tinubu ya yi ba’a ga furucin Atiku Abubakar a taron manema labarai a ranar Litinin, yana mai zargin dan takarar na PDP da murde ra’ayin jama’a.
Kungiyar Gwamnonin PDP za ta iya sa kafar wando da Nyesom Wike kan rikicin Ribas. Sauran Gwamnonin PDP za su hana a tunbuke Gwamnan Ribas a Majalisa.
Gwamna Abba Kabir Yusuf ya yi wa tagwayen da aka haifa a hade fatan nasara a tiyatar da za a yi masu yayin da suka bar Kano zuwa kasar Saudiyya don ayi masu aiki.
Gwamna Fubara na jihar Ribas ya shiga ganawa yanzu haka da dattawan jam'iyyar PDP yayin da ake yunkurin tsige shi a majalisar dokokin jihar ranar.Litinin.
Mambobin ƙungiyar ma'aikatan majalisar dokoki ta Najeriya reshen jihar Kano sun rufe zauren majalisa yayin da suka fara yajin aikin sai baba ta gani ranar Litinin.
Majalisar zartarwa karkashin shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu, ta amince da ƙara zunzurutun kudi N2.18tr a kasafin kuɗin shekarar 2023 da ke daba da ƙarewa.
Masu zafi
Samu kari