Sharif Lawal
6957 articles published since 17 Fab 2023
6957 articles published since 17 Fab 2023
Sakataren jam'iyyar ADC na kasa, Rauf Aregbesola, ya bayyana cewa sun shirya kawo sabon tsari a fagen siyasar Najeriya. Ya nuna cewa akwai abubuwan da za a sauya.
Jagororin 'yan ta'adda sun halarci wani zaman sulhu da aka yi a karamar hukumar Faskari ta jihar Katsina. An yi zaman don samun hanyar zaman lafiya.
Tsohon mai magana da yawun tsohon mataimakin shugaban kasan Najeriya, Atiku Abubakar, Segun Sowunmi, ya yi magana kan batun shirin ficewa daga PDP zuwa APC.
Mukaddashin sakataren yada labaran jam'iyyar ADC na kasa, Bolaji Abdullahi, ya fito ya yi magana kan wasu rahotanni da ke cewa 'yan hadaka za su koma ADA.
Gwamnan jihar Katsina, Dikko Umaru Radda, ya bayyana cewa matsalar rashin tsaro ta kawo cikas a yunkurin gwamnatinsa na fara aikin titin da zai ci 18.9bn.
An samu wata gagarumar ambaliyar ruwa a jihar Kaduna. Ambaliyar ta yi sanadiyyar lalata gidaje da gonaki. Mutane sun bukaci gwamnati ta kawo musu dauki.
Sanata mai wakiltar Ogun ta Gabas a majalisar dattawa, Gbenga Daniel, ya fuskanci hukuncin ladabtarwa bayan jam'iyyar APC ta zarge shi da cin dunduniyarta.
An yi ta yada wasu jita-jita masu cewa ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyesom Wike na fama da cutar zuciya. Hadimin ministan bai ce komai ba kan lamarin.
Wata kungiyar matasan Arewa mai suna 'Northern Youtha Frontiers, ta bukaci a binciki tsohon gwamnan jihar Kaduna, Nasir El-Rufai, kan yadda ya yi mulkinsa.
Sharif Lawal
Samu kari