Sharif Lawal
6904 articles published since 17 Fab 2023
6904 articles published since 17 Fab 2023
Jam'iyyar PDP ta rasa dukkanin 'yan majalisar wakilan da take da su a jihar Enugu. Dukkan 'yan majalisun sun sanar da sauya shekarsu zuwa APC mai mulki.
Jam'iyyun adawa na LP da PDP sun sake samun koma baya a majalisar wakilan Najeriya. Wasu daga cikin 'yan majalisar da suke da su sun koma APC mai mulki.
Gwamnan jihar Zamfara, Dauda Lawal, ya gargadi kan sulhun da ake yi da 'yan bindiga. Gwamnan ya ce sulhun yana kawai jinkirta rikici ne ba magance shi ba.
Mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima, ya yi kira da babbar murya ga dattawan Arewa kan masu son a raba Najeriya. Kashim Shettima ya ba su shawara.
Shugaban majalisar dattawa, Sanata Godswill Obot Akpabio, ya yi tsokaci kan dalilin da ya sa mata ba sa iya samun kujerun siyasa sosai a kasar nan.
Majalisar dattawa ta kammala aikin tantance sababbin hafsoshin tsaron da shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya nada. Ta amince da nadin da aka yi musu.
Sabon hafsan sojojin kasan Najeriya, Manjo Janar Waidi Shaibu, ya sha alwashin ragargazar 'yan ta'addan Lakurawa da ke kai hare-hare a yankin Arewaci.
Jam'iyyar PDP mai mulki a jihar Zamfara ta rasa daya daga cikin 'yan majalisun da take da su. Dan majalisar ya sauya sheka zuwa jam'iyyar APC mai adawa.
Gwamnatin jihar Kebbi ta fito ta yi magana kan rahotannin da ke cewa akwai wani boyayyen filin jirgin sama a Argungu. Ta bayyana cewa karya ce tsagwaronta.
Sharif Lawal
Samu kari