Sharif Lawal
6855 articles published since 17 Fab 2023
6855 articles published since 17 Fab 2023
Gwamnan jihar Oyo, Seyi Makinde, ya tuna baya kan wata alfarma da shugaban masa Bola Ahmed Tinubu ya nema wajensa. Ya ce kai tsaye ya ce masa ba zai yi ba.
Gwamnan jihar Katsina, Malam Dikko Umaru Radda ya yi maganganu kan tsadar rayuwa. Ya nuna bai kamata ana dorawa gwamnonin jihohi laifi ba kan hakan.
Jam'iyyar APC mai mulki a jihar Gombe, ta harzuka bayan hadimin gwamna ya lakadawa Kansila dukan tsiya. Ta bukaci a gudanar da bincike kan lamarin.
'Yan bindigan da suka sace mutanen da ke kan hanyar zuwa wajen taron Mauludi sun kira waya don neman kudin fansa. Sun bukaci a ba su miliyoyin Naira.
Gwamnan jihar Oyo, Seyi Makinde, ya sha alwashin gudanar da zaben kananan hukumomi kafin ya bar mulki a shekarar 2027. Makinde ya kuma rantsar da shugabannin 0YSIEC.
Jam'iyyar APC mai mulki a Najeriya ta shirya gudanar da babban biki domin tarbar gwamnan jihar Plateau, Caleb Manasseh Mutfwang, wanda ya sauya sheka daga PDP.
Jami'an hukumar tsaron farin kaya (DSS), sun samu nasarar yin caraf da wasu mambobin kungiyar 'yan ta'addan ISWAP. An cafke mutanen ne a cikin jihar Legas.
Gwamnan jihar Borno, Farfesa Babagana Umara Zulum, ya yi rabon kayayyaki ga al'ummar Kiristoci don bukukuwan Kirsimeti. Ya bukaci a zauna lafiya da juna.
Wasu 'yan bindiga dauke da makamai sun yi awon gaba da matafiya a jihar Plateau. Tsagerun 'yan bindigan sun sace mutanen ne da ke kan hanyar zuwa Maulidi.
Sharif Lawal
Samu kari