Sharif Lawal
7120 articles published since 17 Fab 2023
7120 articles published since 17 Fab 2023
Gwamnan jihar Bauchi, Bala Mohammed ya yi martani mai zafi ga ministan babban birinin tarayya Abuja, Nyesom Wike, kan sharuddan da ya gindaya ga PDP.
Ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyesom Wike, tare da magoya bayansa a PDP sun gindaya sharuddan samun zaman lafiya a babbar jam'iyyar adawa.
Tsohon mai ba da shawara ga Nasir El-Rufai kan harkokin siyasa, Ben Kure, ya bayyana cewa ya yi nadamar yin aiki tare da tsohon gwamnan na jihar Kaduna.
Jigo a jam'iyyar APC mai mulki a Najeriya, Musa Iliyasu Kwankwaso, ya nuna cewa babu wani yunkurin bata suna da zai hana Shugaba Bola Tinubu yin tazarce.
Gwamnatin jihar Kaduna ta yi martani mai zafi ga Nasir El-Rufai kan zarge-zargen da ya yi. Ta bayyana cewa ba za ta lamunci a kara jefa jihar cikin rikici ba.
Ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyesom Wike, ya caccaki Peter Obi kan alkawarin da ya yi na yin shekara hudu kacal a kan mulki idan ya zama shugaban kasa.
Ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyesom Wike, ya bukaci tsohon shugaban kasa, Goodluck Jonathan, ya hakura da batun takara a zaben shekarar 2027.
Mai ba shugaban kasa shawara kan harkokin yada labarai da dabaru, Bayo Onanuga, ya yi kalamai masu kaushi kan tsohon gwamnan jihar Kaduna, Nasir El-Rufai.
Tsohon gwamnan jihar Kaduna, Nasir El-Rufai ya yi kira ga Peter Obi da Rotimim Amaechi kan alkawarin da suke yi dangane da yin wa'adin mulki na shekara hudu.
Sharif Lawal
Samu kari