Sani Hamza
5073 articles published since 01 Nuw 2023
5073 articles published since 01 Nuw 2023
Bincike ya nuna cewa, zai ɗauki ma'aikaci mai karɓar mafi ƙarancin albashi na N70,000 fiye da shekaru biyu kafin ya iya mallakar sabuwar wayar iPhone 17.
Sakataren jam’iyyar ADC na kasa, Ogbeni Rauf Aregbesola, ya ce ADC za ta kwace mulki daga Shugaba Bola Ahmed Tinubu da kuma jihar Lagos a zaben 2027.
NiMet ta yi hasashen ruwan sama mai karfi zai sauka a jihohi 15 na Arewacin Najeriya a ranar Lahadi, tare da gargadi ga jama’a, direbobi da kamfanonin jiragen sama.
Bincike ya nuna cewa, bidiyon da wani matashi ya dora a intanet, cewa Donald Trump ya zai yi duk mai yiwuwa don hana Shugaba Tinubu tazarce a 2027 ba gaskiya ba ne.
Wata sabuwar rigima ta sake barkewa tsakanin Dangote da kungiyar (NUPENG), kwanaki kadan bayan da hukumar tsaro ta farin kaya (DSS) ta shiga tsakani don sulhu.
Likitoci masu neman kwarewar aiki ssun sanar da shiga yajin aiki tare da rufe asibitocin gwamnati da ke a fadin Najeriya kan rashin cika alkawarin gwamnati.
A yayin da Abdullahi Gandje ya kafa kwamitin binciken kwamandojin Hisbah 44 da aka kora a Kano, tsofaffin jami'an sun gana da Sanata Barau Jibrin a Abuja.
Farfesa Wole Soyinka ya bada labarin yadda aka yi garkuwa da shi a Romania. An tilasta masa ya bayar da bayanan asusun bankinsa a wani wuri mai duhu.
INEC ta ce ADA, ATP, AAP da wasu kungiyoyi 11 ne kacal suka tsallake tantancewar farko ta zama jam'iyyar siyasa a cikin kungiyoyi 171 da suka nema.
Sani Hamza
Samu kari