Sani Hamza
5073 articles published since 01 Nuw 2023
5073 articles published since 01 Nuw 2023
Darajar Naira ta karu, inda ake yin cinikinta ƙasa da N1,500 kan kowace Dala, a karon farko cikin watanni takwas, sakamakon sababbin dabarun tattalin arziki.
Gwamnatin Akwa Ibom ta fara neman wasu likitoci biyu ruwa a jallo, saboda guduwa daga yi mata aiki bayan ta dauki nauyin karatunsu na shekaru takwas.
Lauyan kare hakkin ɗan adam, Femi Falana, ya ce cire tallafin mai da Shugaba Tinubu ya yi babban kuskure ne na tattalin arziki, wanda ya janyo wa yan Najeriya ƙunci.
Tsohon gwamnan Anambra, Peter Obi, ya ziyarci tsohon shugaban kasa Obasanjo da Olubadan na Ibadan, inda ya buƙaci ‘yan Najeriya da su zauna cikin haɗin kai.
Jagoran ‘yan ta’adda da ake nema, Isiya Kwashen Garwa, ya amince da sulhu a Katsina; Sheikh Gumi ya ce zaman lafiya na dawowa, inda ya gargadi masu ta da rikici.
Dangote ya fitar da manyan motocin CNG sama da 1,000 don fara rarraba man fetur kai tsaye, zai rage farashi zuwa N820. IPMAN ta ce tana jiran isowar motocin.
Likitoci masu neman kwarewar aiki a Abuja sun shiga yajin aiki na sai baba ta gani, yayin da suka zargi gwamnati da kin biyan hakkoki da kuma karancin ma’aikata.
Gwamna Umar Bago ya ce dole malamai da limamai a jihar Neja su mika hudubarsu domin tantancewa kafin su yi, abin da ya haifar da martani daga malamai da CAN.
Hukumar NiMet ta yi gargaɗi kan yiwuwar ambaliya a Adamawa, Taraba da Gombe, yayin da ta kuma fitar da hasashen ruwan sama da iska mai karfi a fadin ƙasar.
Sani Hamza
Samu kari