Sani Hamza
5073 articles published since 01 Nuw 2023
5073 articles published since 01 Nuw 2023
Rundunar sojin sama ta kai farmaki a Borno, inda ta hallaka ‘yan ta’adda da dama. Nasarorin baya-bayan nan sun tabbatar da ƙudirin kawo zaman lafiya a Arewa.
NECO za ta binciki makarantu 38 da aka kama da magudin jarabawa a SSCE 2025. Duk da haka, sama da kashi 60% na dalibai sun samu sakamako mai kyau.
NiMet ta gargadi ‘yan Najeriya kan yiwuwar saukar ruwan sama da iska mai karfi a jihohi da dama, ta ba da shawarwari don kariya daga haɗurra da ambaliya.
ICPC ta titsiye dan majalisar jihar Filato, Adamu Aliyu, bisa zargin damfarar dan dan kasuwa N73.6m, a wata kongilar jami’ar Jos, ta bogi, amma ya musanta zargin.
Wasu 'yan ta'adda sun hallaka mutane 22 a wurin da ake ibada a yammacin Nijar, lamarin da ya sake tayar da fargaba a yankin Tillaberi da 'yan jihadi ke addaba.
Akalla gwamnoni uku a Najeriya ne suka kori ma’aikata a watan Satumba: Otti a Abia, Bala a Bauchi, Aiyedatiwa a Ondo, bisa laifuffukan rashawa da cin zarafi.
Fitattun ‘yan wasan Najeriya biyar sun shirya haskawa a gasar Champions League ta 2025/26. An zaɓi Osimhen, Lookman, Tella, Onyedika, da Ilenikhena.
Gwamnan jihar Kebbi, Nasir Idris, ya zargi tsohon ministan shari'a Abubakar Malami da ingiza ayyukan ta'addanci, abin da ya sa 'yan kasuwa suka guje wa jihar.
Jam'iyyar PDP reshen jihar Abia ta ce Goodluck Jonathan na da cikakken hakkin tsayawa takarar shugaban kasa a 2027, amma sai ya bi tsarin jam’iyya da kundin kasa.
Sani Hamza
Samu kari