Sani Hamza
5057 articles published since 01 Nuw 2023
5057 articles published since 01 Nuw 2023
Jami’an tsaro sun mamaye sakatariyar PDP a Akwa Ibom yayin da ake rikici kan rushewar kwamitin gudanarwar jihar. Shugaban da aka kora ya ce suna nan daram.
Sojojin 6 Brigade sun dakile harin ‘yan ta’adda a Taraba, sun halaka biyu tare da kwace makamai, yayin da rundunar ke ci gaba da Operation Lafiya Na Kowa.
Gwamnati ta gargadi jihohi bakwai na Arewa kan ambaliya daga 1 zuwa 3 ga Oktoba 2025, inda Kebbi ta fi fuskantar hadari yayin da NEMA ta ce mutum 230 sun mutu.
Rundunar ’yan sanda a Bauchi ta ceci mutane biyu da aka sace a Alkaleri, ta kuma cafke mutum uku da ake zargi da garkuwa yayin da ake ci gaba da neman sauran miyagu.
Gobara da ta tashi a kasuwar Bariga da ke jihar Legas ta jawo asarar miliyoyin Naira a safiyar ranar Laraba. Hukumar LASEMA ta ce shaguna 26 suka kone.
Jam’iyyar PDP ta rusa shugabanta a jihohin Akwa Ibom da Cross River, ta kuma nada kwamitocin rikon kwarya yayin da rikicin cikin gida suka jawo babban garambawul.
Yayin da yajin aikin PENGASSAN ya shiga rana ta biyu, gidajen mai sun rufe a fadin Najeriya, an samu dogayen layuka, sannan wutar lantarki ta fadi kasa da 3,500MW.
Shugaba Bola Tinubu ya ce gwamnatinsa ta samu damar fara gyara tattalin arziki bayan da ta same shi a mawuyacin hali, kuma ta inganta tsaro a fadin kasar.
Gwamna Abba Kabir Yusuf ya raba Naira miliyan 807.6 ga matasa 5,384 a Kano, domin su ja jari ko su fadada sana'o'insu. Ya ce burinsa shi ne su dogara da kansu.
Sani Hamza
Samu kari