Sani Hamza
5185 articles published since 01 Nuw 2023
5185 articles published since 01 Nuw 2023
Tinubu ya jagoranci taron APC a Abuja, inda aka tattauna batutuwan jam’iyya kamar rajistar mambobi, babban taro mara zabe da shari’un da ke kotu.
A kasa da shekaru biyu na mulkin Shugaba Bola Tinubu, 'yan majalisar tarayya 9 sun sauya sheka daga jam'iyyun da suka ci zabe a 2023 APC. Legut Hausa ta yi bayaninsu
Rundunar sojin Najeriya ta bukaci mazauna Sokoto da kada su biya harajin N25m da Turji ya kakaba, tana mai cewa ana nemansa kuma za a murkushe shi.
Rundunar 'yan sanda ta kama wani Gbolahan Adebayo bisa zargin kashe budurwarsa da duka a Legas. An dauki gawarta zuwa asibiti domin gudanar da bincike.
‘Yan bindiga sun sace Wakilin Fulani da mutane 37 a Janjala, Kaduna, sun kwashe shanu, kuma har yanzu babu karin bayani daga ‘yan sanda kan matakin da za a dauka.
Jihar Benue ta sanar da barkewar zazzabin Lassa, inda mutum 5 suka kamu, 3 sun mutu. Gwamnati ta dauki matakan dakile cutar tare da wayar da kan jama’a.
Nasir El-Rufai, tsohon gwamnan jihar Kaduna, ya bayyana dalilin da ya sa ba zai koma PDP ba duk da sabanin da ke tsakaninsa da APC. Ya kafa sharadin barin APC.
Gwamnatin Najeriya za ta yi kidayar jama’a da gidaje ta amfani da fasahar zamani, inda NPC ke shirin nemi tallafi daga abokan hulɗa don kammala aikin.
Sanata Nwoko ya fice daga PDP zuwa APC, lamarin da ya jawo aka bukaci kotu ta kwace kujerarsa, sannan ta umarci INEC ta gudanar da sabon zaɓe cikin kwanaki 60.
Sani Hamza
Samu kari