Sani Hamza
5158 articles published since 01 Nuw 2023
5158 articles published since 01 Nuw 2023
Kakakin ‘yan sandan jihar Taraba, Abdullahi Usman, ya rasu da safiyar Lahadi. An shirya jana’izarsa da karfe 2 na rana a makabartar ‘yan sanda Jalingo.
Tsohon ministan Jonathan ya ce rashin iya tafiyar da mulki ne ya haddasa rikicin Osun, yana mai bukatar a dauki matakin dokar ta baci domin kare rayuka da dukiyoyi.
Fashewa ta sake aukuwa a Soku, jihar Rivers, lamarin da ya kara jefa damuwa kan tsaron wuraren hakar mai, yayin da ake kira da a gudanar da bincike.
Zafin rana ya haddasa cinikin ORS a Kano yayin azumi. Jama’a na amfani da shi don hana gajiya, amma likitoci sun gargadi cewa yawan shansa na iya haddasa matsaloli.
‘Yan sanda sun kama mutum 12 kan harin masallaci a Rigasa. An ce 'yan daba sun bi wani matashi har cikin masallacin, suka daba masa wuka har lahira ana Sallah.
Fasto Ekong ya hango wani gwamna da zai iya mutuwa kafin 2027, ya bukaci Tinubu ya kula da magoya bayansa, kuma ya shawarci Jonathan da kada ya tsaya takara a 2027.
'Yan bindiga sun farmaki kauyen Taka Lafiya a Katsina, sun kashe mutane biyu. Wannan na zuwa bayan da aka sace daliban jami’ar tarayya ta Dutsin-Ma.
Atiku da Gudaji Kazaure sun tattauna kan halin da Najeriya ke ciki da matakan ceto ta daga matsaloli, tare da haɗa kai domin samar da jagoranci na gari.
Shirin koyon sana’o’in Gwamnatin Adamawa zai taimaka wa matasa su samu ƙwarewa a fannoni daban-daban, rage rashin aikin yi, da ƙarfafa dogaro da kai.
Sani Hamza
Samu kari