Muhammad Malumfashi
20437 articles published since 15 Yun 2016
20437 articles published since 15 Yun 2016
Kwanaki bayan dakatar da Gwamna Siminalayi Fubara da shugaban kasa, Bola Tinubu ya yi, ya bayyana a bainar jama'a karo na farko bayan dakatar da shi daga ofis.
Yayin da ake ci gaba da azumin Ramadan, Dan majalisar tarayya a mazabar Ogbaru, Hon. Victor Afam Ogene, ya sha alwashin gina babban masallaci ga al’ummar Musulmi.
Rahoton da muke samu ya tabbatar da cewa Allah ya karbi rayuwar Hajiya Safara’u Umar Radda, mahaifiyar Gwamna Dikko Radda, a ranar Lahadi 23 ga Maris, 2025.
Rahotanni sun ce yunkurin kafa kawancen jam’iyyun adawa domin tunkarar Bola Tinubu a 2027 na fuskantar cikas saboda takarar Atiku Abubakar da batun yanki.
Jigon jam'iyyar APC kuma tsohon ministan wasanni, Solomon Dalung, ya ce bai san ko Bola Tinubu zai ci ko zai fadi ba a 2027, amma 'yan Najeriya sun fara fusata.
Tsohon kwamishina a jihar Kano, Musa Iliyasu Kwankwaso ya bukaci ‘yan adawa su daina sukar Shugaba Bola Tinubu inda ya ce su ba shi dama ya gyara kasa.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya gwangwaje shugabanni da mambobin jam’iyyar APC a Zamfara da buhunan shinkafa 7,000 a matsayin kyautar azumin Ramadan.
Wani babban kusa a jam'iyyar PDP, Dan Orbih, ya tabo batun rawar da Nyesom Woke yake takawa a gwamnatin APC. Ya ce ministan Najeriya yake yi sa aiki.
Tsohon Gwamnan Kano, Sanata Ibrahim Shekarau, ya yi magana kan hadakar jam'iyyun adawa inda ya ce haɗin gwiwar Atiku, El-Rufai da Obi ba za su iya kayar da APC ba.
Muhammad Malumfashi
Samu kari