Muhammad Malumfashi
21484 articles published since 15 Yun 2016
21484 articles published since 15 Yun 2016
Dakarun sojojin Najeriya masu aikin samar da tsaro a yankin Arewa maso Gabas, sun samu nasarar hallaka 'yan ta'addan Boko Haram yayin wani artabu.
Ana zargin yaran Bello Turji sun kai hari a wani yanki na Shinkafi a jihar Sokoto. Sun kashe wani matafiyi Yusuf Isah kafin dakarun soji Najeriya su fatattake su.
A labarin nan, za a gano yawan kudin da gwamantin Asiwaju Bola Ahmed Tinubu ta kashe wajen gyaran jiragen shugaban kasa kasa da shekaru biyu a mulkinsa.
Mai marataba sarkin Kano, Muhammadu Sanusi II ya bukaci gwamnatin tarayya ta gyara kamfanin yadin Najeriya da ke Kaduna domin ceto ayyyukan da aka rasa a baya.
Mai fashin baki kan lamuran tsaro, Alhaji Sani Shinkafi ya ce tattaunawar da aka yi da Bello Turji ba ta da amfani, inda ya bayyana ta a matsayin rashin adalci.
Tsohon gwamnan jihar Jigawa, Sule Lamido ya bayyana cewa nan gaba idan Bola Tinubu ya shawo kan Kudu maso Kudu zai kori ministan Abuja, Nyesom Wike
Gwamnatin Najeriya ta yi gargadi da cewa za a samu ruwan sama sosai a jihohi 19 da suka hada da Kano Gombe da sauransu. Za a shafe kwana 4 ana ruwa.
Safiya Umar ta bayyana cewa ba ta tare da Ahmad XM, inda lauyanta ya ce XM ya sake ta saki uku tun watanni biyar da suka gabata saboda wasu matsaloli.
Bata gari sun yi amfani da makami mai kaifi sun kashe mai hidima wa masallacin Harami, Ka'aba mai suna Muhammad Al-Qassem a Birtaniya. Za a dawo da gawarsa Saudiyya
Muhammad Malumfashi
Samu kari