Muhammad Malumfashi
21483 articles published since 15 Yun 2016
21483 articles published since 15 Yun 2016
Sakamakon raunukan da ya ji bayan harin da ƴan daba suka kai masa har gida, babban mai ɗauko wa gwamnan Kano rahoto, Sadiq Gentle ya riga mu gidan gaskiya.
A labarin nan, za a ji cewa gwamnatin jihar Kano ta tattala tallafin da ta samu, sannan ta raba su ga iyalam 'yan wasan Kano 22 da su ka rasu a hanya.
Tsohon ministan sadarwa a Najeriya, Farfesa Isa Ali Pantami ya bayyana yadda marigayi tsohon shugaban kasa, Muhammadu Buhari ya dauko shi tare da ba shi mukami.
Wani na kusa da tsohon shugaban kasa Goodluck Jonathan, ya bayyana cewa ya shirya yin takara a zaben 2027. Ya ce ya fara tattaunawa da manyan shugabanni.
Gwamnan jihar Kogi, Ahmed Usman Ododo ya bayyana shirin jihar na hako danyen mai tare da hadin gwiwar masu zuba jari. Tun a 2022 aka gano danyen mai a Kogi.
Kamfanin mai na ƙasa watau NNPCL ya sauke farashin man fetur a gidajen mansa da ke Legas da Abuja kwanaki biyu bayan ƙarin da ya yi a biranen biyu.
Tsohon ministan yada labarai a Najeriya, John Nnia Nwodo ya yi gargaɗi cewa Najeriya na iya rugujewa kafin 2027 idan ba a aiwatar da sauyi ba da gaggawa.
Kungiyar Amnesty International mai kare hakkin dan adam da zargi rungunar 'yan sanda da yi wa Omoyele Sowore rauni a hannu bayan tsare shi a Abuja ranar Laraba.
A labarin nan, za a ji cewa wani fitaccen mai rajin kawo ci gaba a jihar Yobe, Alhaji Kashim Tumsah, ya mika kyaututtuka ga daliban jihar da suka yi bajinta a Turai.
Muhammad Malumfashi
Samu kari